Babu Wanda Yake bi na Bashin Hakuri – Kwamishinan Abia ga ‘Yan Jam’iyyar PDP

0
Babu Wanda Yake bi na Bashin Hakuri - Kwamishinan Abia ga 'Yan Jam'iyyar PDP Karban bakuncin sanata Orji Kalu da wani kwamishinan Gwamna Ikpeazu yayi na ci gaba da janyo cece-kuce. Kwamishinan, Cosmos Ndukwe ya karbi bakuncin Kalu wanda ya kasance...

Kakakin Majalisar Kasar Amurka ta Nemi a Sauke Donald Trump Daga Kujerar Shugaban Kasa

0
Kakakin Majalisar Kasar Amurka ta Nemi a Sauke Donald Trump Daga Kujerar Shugaban Kasa Kakakin majalisar kasar Amurka, Nancy Pelosi ta yi kira a kan sauke Donald Trump daga kujerarsa. Nancy ta ce Trump mutum ne mai hatsarin gaske, ya kamata...

Elon Musk: Kadan Daga Tarihin Wanda Yafi Kowa Kudi a Duniya

0
Elon Musk: Kadan Daga Tarihin Wanda Yafi Kowa Kudi a Duniya   A ranar Alhamis, 7 ga watan Junairu, 2021, aka tabbatar da cewa Elon Musk ya zama mutumin da ya fi kowa arziki a fadin Duniya. Legit.ng Hausa ta tattaro maku...

Ina Farin Cikin Cika Alkawarin da na Yiwa Al’ummar Mutane Masu Nakasa – Shugaba...

0
Ina Farin Cikin Cika Alkawarin da na Yiwa Al'ummar Mutane Masu Nakasa - Shugaba Buhari Buhari ya cika alkawarinsa ga al'ummar nakasassun Najeriya, a cewarsa. Hajiya Sadiya Umar Farouq ta kai nakasassu fadar shugaban kasa. Shugaba Muhammadu ya bayyana cewa lallai ya...

Hukumar Kwastam ta Kama Alburusai 5,200 a Cikin Kayan Amfani

0
Hukumar Kwastam ta Kama Alburusai 5,200 a Cikin Kayan Amfani   Hukumar kwastam ta sake kama wasu alburusai da yawansu ya kai dubu biyar da dari biyu a boye a cikin wasu kayan amfani. Shugaban ofishin hukumar kwastam da ke Owerri a...

Bishop Kukah ya Sake Sukar Mulkin Shugaba Buhari

0
Bishop Kukah ya Sake Sukar Mulkin Shugaba Buhari Bishop Mathew Kukah ya sake caccakar mulkin shugaban kasa Muhammadu Buhari. Malamin ya nanata cewa ba zai yi shuru akan abubuwan da kefaruwa a kasar ba. Yace duk sadda matsala ta kunno kai dole...

Badala: An Gurfanar da Wadanda Suka Hada Chasun a Gaban Kotu

0
Badala: An Gurfanar da Wadanda Suka Hada Chasun a Gaban Kotu An gurfanar da wadanda suka shirya chasun badala a Kaduna ciki har da kakakin PDP. Wadanda a ka kaman sun musanta zargin da ake musu yayin da kotu ta bada...

Ma’aikatan Hukumar Katin Dan Kasa Sun Shiga Yajin Aiki

0
Ma'aikatan Hukumar Katin Dan Kasa Sun Shiga Yajin Aiki   Ma'aikatan hukumar NIMC sun tsunduma yajin aiki bisa tsoron kamuwa da COVID-19 da kuma rashin biyan su hakkokin su. Yajin aikin na zuwa daidai lokacin da wa'adin datse layukan da ba a...

Gobara ta Tashi a Babban Titin Oshodi/Apapa da Ke Jahar Legas

0
Gobara ta Tashi a Babban Titin Oshodi/Apapa da Ke Jahar Legas Yanzu haka babbar tankar ta fashe a babban titin Oshodi/Apapa, kusa da tashar Toyota Bus-stop a jihar Legas. Rahotanni daga kafafen sada zumunta da Legit.ng ta gani sun nuna cewa...

Rigakafin Korona: Atiku Abubakar ya Zama na Farko a Nageriya da ya Karbi Allurar

0
Rigakafin Korona: Atiku Abubakar ya Zama na Farko a Nageriya da ya Karbi Allurar   Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya karbi allurar rigakafin cutar COVID-19. Ana ganin cewa shine dan Najeriya na farko da ya karbi rigakafin. The Cable ta ruwaito...