Buɗe Makaranta: Jami’ar ABU Zaria ta Saka Ranar 25 ga Watan Janairu
Buɗe Makaranta: Jami'ar ABU Zaria ta Saka Ranar 25 ga Watan Janairu
Daga karshe, Jami'ar ABU Zaria ta sanya ranar 25 ga watan Janairu domin buɗe makaranta.
Sai dai jami'ar ta shirya wani tsari da za ta bi wajen koyar da...
Musayar Wuta: Dakarun Rundunar Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga Biyar, Sun yi Ranshin Jami’i...
Musayar Wuta: Dakarun Rundunar Sojoji Sun Kashe 'Yan Bindiga Biyar, Sun yi Ranshin Jami'i Daya a Katsina
An yi musayar wuta tsakanin 'yan bindiga da dakarun rundunar sojoji a kananan hukumomin jihar Katsina guda biyu.
A yayin dukkan musayar wutar, dakarun...
Hukuncin Kisa: Kotun Sojoji ta Yankewa Sojan da Ya Kashe Kwamandansa
Hukuncin Kisa: Kotun Sojoji ta Yankewa Sojan da Ya Kashe Kwamandansa
Kotun sojoji dake zamanta a Maiduguri, jahar Borno ta yankewa jami'in soja, Azunna Maduabuchi hukuncin kisa kan laifin kisan kwamandansa, Laftanal Babakaka Ngorji.
Kotun ta yanke a kashe shi ta...
Daddy Hezekiah ya yi Kira ga Gwamnatin Najeriya Kan Cin Bashin Kasar Sin
Daddy Hezekiah ya yi Kira ga Gwamnatin Najeriya Kan Cin Bashin Kasar Sin
Shugaban cocin Living Christ Mission Incorporated ya soki Gwamnatin APC
Daddy Hezekiah ya ce karbo bashi daga hannun Gwamnatin Sin ya na da illa.
Faston ya ce an murde...
Jawabin Ministar Kudi Kan Batun Aro Kudaden ‘Yan Najeriya da ya Dade a Bankuna
Jawabin Ministar Kudi Kan Batun Aron Kudaden 'Yan Najeriya da ya Dade a Bankuna
Gwamnatin tarayya za ta kara tura bukatan wasu sabbin kudade cikin kasafin kudin 2021.
Ana bukatan hakan ne domin sayawa yan Najeriya rigakafin cutar Korona.
Za'a samo wadannan...
Shugaba Buhari ya Mika Sakon Ta’aziyya Na Rashin Nafisatu Galadima Aminu Usman
Shugaba Buhari ya Mika Sakon Ta'aziyya Na Rashin Nafisatu Galadima Aminu Usman
Allah ya yi wa Hajiya Nafisatu Galadima Aminu Usman rasuwa, kamar yadda sanarwa daga fadar shugaban kasa ta nuna.
Marigayiya Hajiya Nafisa ta kasance babbar aminiya ga iyalin shugaban...
‘Yan Bindiga Sun Halaka ‘Dan Takarar Kansila na Jam’iyyar PDP
'Yan Bindiga Sun Halaka 'Dan Takarar Kansila na Jam'iyyar PDP
Yan bindiga sun halaka dan takarar kansila a jahar Delta.
'Yan bindigan sun kuma sace wasu mutane biyu da ke tare da shi.
Rundunar 'yan sandan Jahar Delta ta tabbatar da afkuwar...
Kudurin Kungiyar PYB FRONTIERS Kan Gwamnan Jahar Kogi
Kudurin Kungiyar PYB FRONTIERS Kan Gwamnan Jahar Kogi
Kungiyar PYB FRONTIERS ta fara bugawa Yahaya Bello gangar takarar a 2023.
Tace Gwamnan ya fi dacewa ya zama Shugaban kasa bayan Muhammadu Buhari.
Daga dalilan magoya bayan Yahaya Bello shi ne ya kawo...
Ina da Yakinin Cewa Gwamnati Mai ci za ta yi Nasara a Kokarinta na...
Ina da Yakinin Cewa Gwamnati Mai ci za ta yi Nasara a Kokarinta na Tsaron Kasa - Garba Shehu
Fadar shugaban kasa ta yi martani kan matsalolin tsaro a Najeriya.
Kakakin shugaban kasa, Garba Shehu, ya bayyana abunda Buhari ke yi...
Ba Daidai ba ne ASUU ta yi Ikirarin Cewa Babu Wasu Ka’idoji da za...
Ba Daidai ba ne ASUU ta yi Ikirarin Cewa Babu Wasu Ka'idoji da za a bi Wajen Bude Makarantu - Shugabannin Jami'o'i
Wasu daga cikin shugabannin jami'o'i sun nuna rashin amicewarsu da maganar ASUU akan bude makarantu.
Shugabannin sun bayyana shirinsu...





















