Sababbin Hafsoshin Tsaro: Abubuwa Game da Su
Sababbin Hafsoshin Tsaro: Abubuwa Game da Su
Bayan kiraye-kiraye daga yan majalisun tarayya da manyan masu ruwa da tsaki a Najeriya suka yiwa shugaba Buhari ya sallami hafsoshin tsaro kuma ya nada wasu, Buhari ya amsa a yau.
Wadanda shugaba Muhammadu...
Babbar Kotun Birnin Tarayya ta Bada Umarnin Kwace Kudaden Tsohon Gwamnan Zamfara
Babbar Kotun Birnin Tarayya ta Bada Umarnin Kwace Kudaden Tsohon Gwamnan Zamfara
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada umarnin kwace kudaden bankunan Abdulaziz Yari.
Kotun ta bada wannan umarnin ne sakamakon maka tsohon gwamnan kotu da hukumar ICPC...
Tarihin Rayuwar Shugaba Muhammadu Buhari
Tarihin Rayuwar Shugaba Muhammadu Buhari
Shugaban kasa Muhammadu Buhari yana daya daga cikin manya-manyan 'yan siyasan Najeriya.
Sannan Buhari yana daya daga cikin manya-manyan masu dukiyar Najeriya, ba zaka sani ba sai ka bincika.
Cikin wannan labarin akwai tarihin Buhari, dukiyar da...
Direbobin Motocci Haya na Jahar Legas Sun Shiga Zanga-Zanga
Direbobin Motocci Haya na Jahar Legas Sun Shiga Zanga-Zanga
Fasinjoji na shan wahala sakamakon zanga-zangar direbobin motocci ke yi a Jahar Lagos.
Direbobin sun tsunduma zanga-zangar ne saboda wasu kudade da hukumar harajin Jahar Lagos ta kakaba musu.
Wasu direbobin na dauke...
Gwamnatin Jahar Borno Zata Kara Daukan Likitoci 40 Aiki
Gwamnatin Jahar Borno Zata Kara Daukan Likitoci 40 Aiki
Gwamnan jahar Borno ya sake bada umarnin kara daukan likitoci don inganta asibitocin jahar.
Gwanman a baya ya ba da umarnin daukar ma'aikatan lafiya sama da 500 a jahar.
Gwamnanatin jahar ta kuma...
Jam’iyyar APC za ta Zama Mafi Girman Jam’iyya a Nahiyar Afirka – Gwamnan Kogi
Jam'iyyar APC za ta Zama Mafi Girman Jam'iyya a Nahiyar Afirka - Gwamnan Kogi
Gwamna Yahaya Bello na jahar Kogi ya ce kwanan nan jam'iyyar APC za ta zama shahararriyar jam'iyya a nahiyar Afirka.
A cewar gwamnan, za su koyar da...
2023: Manyan ‘Yan Siyasa 4 da Ake Saka Rai Zasu Tsaya Takarar Shugaban Kasa
2023: Manyan 'Yan Siyasa 4 da Ake Saka Rai Zasu Tsaya Takarar Shugaban Kasa
Ana ci gaba da tattauna yadda tseren shugabancin 2023 zai kasance, koda dai masana harkokin siyasa na ganin cewa ya yi wuri da yawa da za...
Gwamnatin Tarayya ta Kashe Kusan N120bn a 2020 – Ministar Kudi
Gwamnatin Tarayya ta Kashe Kusan N120bn a 2020 - Ministar Kudi
Ministar kudi da kasafin kudi, Zainab Ahmed Shamsuna, ta bayyana cewa gwamnatin tarayya ta kashe N118.37 billion annobar Korona kadai a shekarar 2020.
Ministar ta bayyana hakan ne yayin jawabi...
Bude Makarantu: Gwamnatin Jahar Bauchi ta Saka Ranar 18 ga Watan Janairu
Bude Makarantu: Gwamnatin Jahar Bauchi ta Saka Ranar 18 ga Watan Janairu
Gwamnatin jahar Bauchi ta sanar da ranar da zata bude dukkan makarantun ta.
Gwamnatin jahar ta bayyana kulawa da kiyayewa da ta shirya yi don kaucewa kamuwa da COVID-19.
Gwamnatin...
Rashin Kwarewar Hadiman Buhari ya Bata ma Shugaban Kasar Suna da Mutuncinsa – Laori...
Rashin Kwarewar Hadiman Buhari ya Bata ma Shugaban Kasar Suna da Mutuncinsa - Laori Kwamoti
Dan majalisa, Laori Kwamoti, ya ce hadiman Shugaban kasa Muhammadu Buhari sun mayar da Najeriya abun dariya.
Kwamoti ya ce rashin kwarewar hadiman Buhari ya bata...





















