An Garkame Abdulrasheed Maina a Gidan Yari

0
An Garkame Abdulrasheed Maina a Gidan Yari   An koma gidan jiya, kotu ta garkame AbdulRashid Maina a gidan yari. An gurfanar da shi a kotu ne bayan taso keyarsa daga kasar Nijar ranar Alhamis. Ana zarginsa da almundahanan kudin yan fansho sama...

Yadda Wani Sanata ya Tsallake Rijiya da Baya

0
Yadda Wani Sanata ya Tsallake Rijiya da Baya Sanata Ishaku Elisha Abbo ya shawo kan wani da ya taso masa da bindiga. ‘Dan Majalisar ya ci karo da wannan mutum ya na hanyar zuwa bikin aure. Jawabin da aka fitar daga ofishin...

Hujjar da Yasa Buhari Bazai Murabus Ba – Lai Mohammed

0
Hujjar da Yasa Buhari Bazai Murabus Ba - Lai Mohammed   Daga karshe gwamnatin tarayya ta yi martani a kan kira ga murabus din shugaba Buhari. Ministan labarai da al’adu, Lai Mohammed ya yi bayani kan dalilin da yasa Shugaban kasar ba...

Gwamnatin Legas Tayi wa Matan ‘Yan Sanda da Aka Kashe Goma ta Arziki

0
Gwamnatin Legas Tayi wa Matan 'Yan Sanda da Aka Kashe Goma ta Arziki Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwoolu, a ranar Alhamis ya bada milyan goma ga kowanne cikin matan jami'an yan sanda shida da aka kashe yayin zanga-zangan EndSARS. Gwamnan ya...

Adadin Mutanen da Suka Kamu da Cutar Korona Ranar Alhamis

0
Adadin Mutanen da Suka Kamu da Cutar Korona Ranar Alhamis Da alamun mutane sun fara sakin jiki kan lamarin annobar Korona duk da cewa daruruwan yan Najeriya na sake kamuwa da cutar kulli yaumin. Gwamnatin tarayya ta shawarci masu shirye-shiryen bikin...

Malam Ibrahim Shekarau ya yi Martani Kan Sauke Shugabannin Tsaro

0
Malam Ibrahim Shekarau ya yi Martani Kan Sauke Shugabannin Tsaro   Yan majalisar dattawan Najeriya sun bukaci shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya sallami hafsoshin tsaro. Tsohon gwamnan jihar Kano ya jaddada wannan bukata na yan majalisan. Ya ce ko ba dan rashin kokari...

2021: Akwai Yiwuwar Za’ayi Karancin Abinci – Wani Malamin Jami’a

0
2021: Akwai Yiwuwar Za'ayi Karancin Abinci - Wani Malamin Jami'a   Shugaban Jami’ar Al-Hikmah ya ce akwai yiwuwar ayi karancin abinci. Noah Yusuf ya ce kashe manoman da ake yi zai iya jawo wannan bala’i. Yusuf ya bayyana ambaliyar ruwa da rigingimu a...

2023: Saraki ya yi Kira ga Masu Neman Kujerar Shugaban Kasa

0
2023: Saraki ya yi Kira ga Masu Neman Kujerar Shugaban Kasa   Bukola Saraki ya ce duk wanda ya karkatar da hankalinsa wurin neman kujerar 2023 a yanzu, baya da kishin Najeriya. A cewar tsohon shugaban majalisar dattawa, kasar nan tana cikin...

Tarihin ‘Dan Najariya da ya Zagaye Kasashen 87 a Babur – Olabisi Ajala

0
Tarihin 'Dan Najariya da ya Zagaye Kasashen 87 a Babur - Olabisi Ajala Mashood Adisa Ajala, mutum ne mai dumbin tarihi cike da burgewa da ban sha'awa. Shine mutumin da ya zagaye kasashe 87 na turawa a babur inda yayi suna,...

Kebbi: Kotu ta Bada Umarnin Garkame Matar da ta Saci Jariri

0
Kebbi: Kotu ta Bada Umarnin Garkame Matar da ta Saci Jariri   Kotun Majistare ta IV a Birnin Kebbi, ta bada umurnin garkame wata mata mai suna, Patricia Nebochi, a gidan yarin Argungun kan laifin satan dan jariri a jihar. Matar, mai...