‘Yan Bindiga Sun Kai Hari a Jahar Zamfara

0
'Yan Bindiga Sun Kai Hari a Jahar Zamfara Wasu 'yan bindiga dadi sun kai hari garin Magarya, karamar hukumar Zurmi, jahar Zamfara. 'Yan bindigar sun kashe mutane uku, sun sace shanu fiye da 100 tare da kone rumbunan da jama'a suka...

Muhimmin Sakon da Babban Sarkin Ife, Adeyaye Ogunwusi ya Aikawa ‘Yan Siyasa

0
Muhimmin Sakon da Babban Sarkin Ife, Adeyaye Ogunwusi ya Aikawa 'Yan Siyasa Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya gana da gwamnonin Jahohin Oyo da Ondo da kuma shugaban majalisar saraukan kabilar Yoruba. Babban sarkin masarautar Ife, Adeyeye Ogunwusi, ya ce sun ziyarci...

Kada Gwamnati ta Matsa wa Jama’a Kan Rigakafin Cutar Corona – Sarkin Musulmai

0
Kada Gwamnati ta Matsa wa Jama'a Kan Rigakafin Cutar Corona - Sarkin Musulmai   Sarkin musulmi na Sokoto, Alh. Muhammad Sa'ad Abubakar III ya shawarci gwamnati da kada ta takura wa jama'a akan riga-kafin cutar COVID-19. A cewarsa, matukar ana son a...

 Kungiyar Dattawan Arewa ta yi Martani Kan Canza Shugabannin Tsaro da Shugaba Buhari ya...

0
 Kungiyar Dattawan Arewa ta yi Martani Kan Canza Shugabannin Tsaro da Shugaba Buhari ya yi   Kungiyar dattawan arewa (NGF) ta ce ba canja shugabannin tsaro kadai ne zai kawo karshen rashin tsaro ba a Najeriya. Ta ce wajibi ne shugaba Muhammadu...

Sababbin Hafsoshin Tsaro: Jawabin Ministan Kwadago da Ayyuka Kan Nadin da Shugaba Buhari ya...

0
Sababbin Hafsoshin Tsaro: Jawabin Ministan Kwadago da Ayyuka Kan Nadin da Shugaba Buhari ya yi Sanata Chris Ngige, ministan kwadago da ayyuka ya taya Shugaba Buhari murna bisa nadin sabbin manyan hafsoshin sojoji. Ngige ya bayyana sauyan manyan hafsoshin tsaron a...

Yaduwar Korona: Shugaba Buhari ya Saka Sabuwar Doka

0
Yaduwar Korona: Shugaba Buhari ya Saka Sabuwar Doka Najeriya ta kafa sabuwar dokar hukunta masu saba dokokin da aka kafa don dakile yaduwar COVID-19. A ranar Talata, mutane 15 suka rasa rayukansu sakamakon cutar. Adadin wadanda suka kamu da cutar a duniya...

Ta’addanci da Garkuwa da Mutane: Rundunar Sojoji ta Tura Dakarun Sojoji Mata 300 Hanyar...

0
Ta'addanci da Garkuwa da Mutane: Rundunar Sojoji ta Tura Dakarun Sojoji Mata 300 Hanyar Abuja-Kaduna   Rundunar sojoji ta tura rundunar dakarunta mata zalla 300 zuwa babbar hanyar Abuja zuwa Kaduna. Gwamnan jahar Kaduna, Nasir El-Rufa'i, ya jagoranci tawagar jami'an gwamnatinsa domin...

Muna Cikin Wani Mawuyacin Yanayi – Shugaba Buhari ga Sababbin Hafsoshin Tsaro

0
Muna Cikin Wani Mawuyacin Yanayi - Shugaba Buhari ga Sababbin Hafsoshin Tsaro A yau ne shugaban kasa ya yi zama da sababbin shugabannin sojoji a Aso Villa. Wannan ne karon farko da Muhammadu Buhari ya hadu da sababbin hafsoshin. Buhari ya yi...

Gwamnatin Tarayya ta Fara Raba Tallafin Kudi ga Matan Jahar Kaduna

0
Gwamnatin Tarayya ta Fara Raba Tallafin Kudi ga Matan Jahar Kaduna   Gwamnatin tarayya ta fara raba wa matan jahar Kaduna kudin tallafi N20,000. An bayyana cewa, za a tallafawa matan ne a fadin kananan hukumomi 23 a jahar Kaduna. Gwamnatin jahar Kaduna...

Yadda Kasar Sin Ke Yiwa ‘Yan Kasar Gwajin Cutar Sarkewar Numfashi

0
Yadda Kasar Sin Ke Yiwa 'Yan Kasar Gwajin Cutar Sarkewar Numfashi   Gwamnatin kasar Sin ta fara yiwa mazauna Beijing gwajin Korona ta dubura. Ana bukatar tura auduga cikin duburan mutum na tsawon inci daya. Za'a juya audugar ciki akalla sau biyu cikin...