Bayan Rigakafin Korona: ‘Dan Majalisar Wakilan Amurka ya Kamu da Cutar

0
Bayan Rigakafin Korona: 'Dan Majalisar Wakilan Amurka ya Kamu da Cutar   Dan majalisar wakilan Amurka, Kevin Brady, ya bayyanawa duniya ranar Laraba cewa ya kamu da cutar Korona bayan karban rigakafin Pfizer-BioNTech na farko. A ka'ida sau biyu mutum zai karbi...

Manyan Ma’aikatan Kwalejin Fasaha Zasu Shiga Yajin Aiki

0
Manyan Ma'aikatan Kwalejin Fasaha Zasu Shiga Yajin Aiki   Manyan ma'aikatan kwalejin fasaha (poly) a fadin Najeriya, (SSANIP), sun kaddamar da yajin aikin gargadi a fadin tarayya kan rashin biyan bukatunsu da gwamnatin tarayya tayi. A ganawar shugabannin kungiyar ma'aikatan, an gargadi...

Yadda Masana Cibiyar Nazarin Likitocin Najeriya Suka Siffanta Rigakafin Cutar Korona

0
Yadda Masana Cibiyar Nazarin Likitocin Najeriya Suka Siffanta Rigakafin Cutar Korona   Masana a Cibiyar Nazarin Likitocin Najeriya sun siffanta rigakafin Korona da hadari ga 'yan Najeriya. Masanan sun ba da bayanin cewa, ba a san yanayin dadewar rigakafin a jiki ba. Masanan...

Sanadiyyar Hatsarin Mutuwar Kanin Sarkin Daura

0
Sanadiyyar Hatsarin Mutuwar Kanin Sarkin Daura Abin jimami ya samu Masarautar Daura da rashin kanin sarki Alhaji Umar Faruk Umar. Kanin Sarkin ya rasu ne a wani hatsatin mota da ta afka dashi tare da wasu mutane biyu. Mataimakin gwamnan jihar Katsina...

2023: Olusegun Osobe ya Bayyana Yankin da ‘Dan Takarar Shugaban Kasa Zai Fito

0
2023:  Osobe ya Bayyana Yankin da 'Dan Takarar Shugaban Kasa Zai Fito   Tuni yan siyasa a kasar suka fara tattauna batun wanda zai shugabanci Najeriya bayan mulkin shugaba Buhari. Tsohon gwamna, Olusegun Osoba, ya bayyana yarjejeniyar da shugabannin APC suka kulla...

Kwanturola na Kwastam ya yi Kira ga ‘Yan Kasuwa da su bi Ka’idojin Kasuwanci...

0
Kwanturola na Kwastam ya yi Kira ga ‘Yan Kasuwa da su bi Ka’idojin Kasuwanci da Ka’idojin Kariya.   Bayan sake bude iyayokin kasa, Kwastan ta jaddada cewa ta hana shigo da shinkafa. Kwanturola na Kwastam mai kula da Sakkwato da Zamfara ya...

Kasar Sin Zata Taimakawa Kasar Najeriya da Magungunan Cutar Korona

0
Kasar Sin Zata Taimakawa Kasar Najeriya da Magungunan Cutar Korona Najeriya ta na neman Sin ta taimaka mata da magungunan COVID-19. Geoffery Onyeama ne ya bayyana haka bayan haduwa da Ministan Sin. Gwamnatin Tarayya ta yaba da irin gudumuwar da kasar ta...

Gwamnatin Tarayya ta Kara Farashin Wutar Lantarki

0
Gwamnatin Tarayya ta Kara Farashin Wutar Lantarki Bayan karin farashin wuta da akayi a Nuwambar 2020, an sake tafka wani karin. Hukumar NERC ta ce nan da Yunin 2021 za ta kara wani karin kuma. Yan Najeriya basu gama kokawa kan karin...

Farfasa Khalifa Dikwa ya Koka da Rashin Tsaro a Borno

0
Farfasa Khalifa Dikwa ya Koka da Rashin Tsaro a Borno   Mamba a kungiyar dattawan Borno, Farfesa Khalifa Dikwa ya koka a kan tsanantar rashin tsaro a Borno. Ya tabbatar da cewa babu wani gari a jihar baya da Maiduguri da ke...

2021: Za’a Fara Rajistar Tafiya Aikin Hajji

0
2021: Za'a Fara Rajistar Tafiya Aikin Hajji Hukumar Kula da Aikin Hajji ta Kasa (NAHCON) ta buɗe ƙasar rajistar aikin Hajjin 2021. Hukumar ta bayyana sa ran ta cewa Saudiyya za ta iya ba da damar aikin Hajjin. Hukumar ta umarci jihohi...