Yankuna da Jahohin da Suka fi Samun Wakilai a Nade-Naden Shugaba Buhari
Yankuna da Jahohin da Suka fi Samun Wakilai a Nade-Naden Shugaba Buhari
Biyo bayan zargin da Bishop Mathew Kukah yayi wa Shugaban kasa Muhaammadu Buhari na son kai, an koma ga tattauna wasu yankuna ne suka fi samun wakilai a...
Kisa: Najeriya Na Kokarin Ceto Wanda Kasar Saudiyya ta Yanke wa Hukuncin
Kisa: Najeriya Na Kokarin Ceto Wanda Kasar Saudiyya ta Yanke wa Hukuncin
Hukumomin Najeriya ta tattauna da na Saudiyya kan batun wani dan Najeriya da ke tsare a kasar shekaru 18.
Kasar Saudiyya ce ta zartarwa da Sulaimon Olufemi hukuncin kisa...
2020: Shahararrun ‘Yan Wasan Kwallon Kafa da su ka yi Ritaya
2020: Shahararrun 'Yan Wasan Kwallon Kafa da su ka yi Ritaya
A shekarar nan an samu wasu shahararrun ‘yan wasa da su ka yi ritaya.
Gwarzo Iker Casillas yana cikin wadanda su ka yi ban-kwana da tamola.
Vincent Kompany da irinsu David...
Apostle Suleman ya Ja Kunnan Masu Sukar Bishop Kukah
Apostle Suleman ya Ja Kunnan Masu Sukar Bishop Kukah
Ya zama dole a bayar da tabbaci da mutunta tsaron Mathew Kukah, a cewar Apostle Suleman.
Faston ya ce mutane su kyale limamin cocin na Katolika sannan su mayar da hankali kan...
Tsohon Shugaban Kasa Olusegun Obasanjo ya bada Kwararun Shawarwari Guda Hudu
Tsohon Shugaban Kasa Olusegun Obasanjo ya bada Kwararun Shawarwari Guda Hudu
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya bayar da manyan shawarwari ga 'yan Najeriya.
Ya ce wajibi ne ayi hobbasa wurin kawo karshen tabarbarewar tsaro a kasar nan baki daya.
Obasanjo ya...
‘Yan Bindiga Sunyi Garkuwa da Wasu Mutane a Jahar Katsina
'Yan Bindiga Sunyi Garkuwa da Wasu Mutane Jahar Katsina
Yan bindiga sun sake kai hari garin Albasun Liman Sharehu da ke karamar hukumar Sabuwa a Jihar Katsina.
A harin da suka kai na biyu, yan bindigan sun sake yin awon gaba...
Shugaba Buhari ya Gana da Gwamnan Borno a Fadarsa
Shugaba Buhari ya Gana da Gwamnan Borno a Fadarsa
Farfesa Babagana Umara Zulum, gwamnan Jihar Borno, ya ziyarci shugaban kasa, Muhammadu Buhari, a fadarsa.
Fadar shugaban kasa da ofishin gwamna Zulum basu fitar da sanarwa dangane da ganawar ba ya zuwa...
Kano: Tsohon Sarki Muhammadu Sanusi II ya yi wa Tsohon Gwamna Rabi’u Kwankwaso Ta’aziyya
Kano: Tsohon Sarki Muhammadu Sanusi II ya yi wa Tsohon Gwamna Rabi'u Kwankwaso Ta'aziyya
Tsohon Sarki Muhammadu Sanusi II ya yi wa Marigayi Majidadin Kano addu'o'i.
Hakimin kasar Madobi ya rasu ne a ranar Juma’a, bayan shekaru 60 a kan karaga.
Malam...
Jigawa: Kotu ta Yanke wa Wanda ya yi wa Gwamnan Jahar Kazafi Hukuncin Zaman...
Jigawa: Kotu ta Yanke wa Wanda ya yi wa Gwamnan Jahar Kazafi Hukuncin Zaman Gidan Yari
Kotu a Jihar Jigawa ta yanke wa wani mutum hukuncin zaman gidan yari saboda ɓata wa Gwamna Badaru suna.
Sabi'u Ibrahim Chamo ya yi ikirarin...
Ina Aiki ne Don Cigaban Kasa – Bukola Saraki
Ina Aiki ne Don Cigaban Kasa - Bukola Saraki
Bukola Saraki, tsohon shugaban majalisar dattawa, ya ce lokacin ya na kan kujerarsa, yana daukar matakai ne don cigaban kasa.
A cewarsa, har kin tabbatar da wasu mutane suka yi a kan...