2023: Cancanta ce ya Kamata ta Zama Abar Dubawa a Zaben Gaba – Sanata...

0
2023: Cancanta ce ya Kamata ta Zama Abar Dubawa a Zaben Gaba - Sanata Malam Ibrahim Shekarau Malam Ibrahim Shekarau, tsohon gwamnan jihar Kano, ya ce babu tsarin kama-kama a mulkin kasa kundi tsarin mulkin APC. Tsohon gwamnan kuma sanata Kano...

Jahilci da Duhun Kai Sune Manyan Matsalolin da ke Addabar Fulanin Rugga – Dakta...

0
Jahilci da Duhun Kai Sune Manyan Matsalolin da ke Addabar Fulanin Rugga - Dakta Ahmad Gumi Babban Malamin addinin Musulunci, Dakta Ahmad Gumi, ya ziyarci wasu rugage masu hatsari a kan hanyar Kaduna zuwa Abuja. Sheikh Gumi ya gabatar da lakca...

Abubuwa 10 da Mutum ya Kamata ya sa ni Kafin ya Shiga Siyasar Najeriya...

0
Abubuwa 10 da Mutum ya Kamata ya sa ni Kafin ya Shiga Siyasar Najeriya - Shehu Sani Tsohon sanata, Shehu Sani, ya zayyano wasu abubuwa har 10 da duk wani dan Najeriya zai shiryawa kafin ya shiga siyasa. Sanata Shehu Sani...

Kungiyar Masana Ilimin Kimiyya Zasu Shiga Yajin Aiki

0
Kungiyar Masana Ilimin Kimiyya Zasu Shiga Yajin Aiki Kungiyar NAAT ta buqaci a fayyace adadin kudade da za a ba wa kungiyar daga kudaden da gwamnati ta saki wa kungiyoyin jami'o'i. Kungiyar ta nuna rashin amincewarta da yadda ASUU suka shirya...

Sabon Sunan da Jam’iyyar APC ta Saka wa Jam’iyyar Adawa

0
Sabon Sunan da Jam'iyyar APC ta Saka wa Jam'iyyar Adawa   Fadar shugaban kasa ta radawa jam'iyyar PDP sabon sunan zolaya. Kakakin shugaban kasa, Garba Shehu, ya bayyana PDP a matsayin jami'ar karya. Garba Shehu ya bayyana cewa jam'iyyar PDP ta fadi zaben...

‘Yan Boko Haram Sun Kashe Mutane da Dama a Kasar Nijar

0
'Yan Boko Haram Sun Kashe Mutane da Dama a Kasar Nijar Wasu 'yan bindiga da ake zargin cewa mayakan kungiyar Boko Haram sun tsallaka jamhuriyar Nijar tare da kashe mutane fiye da 70. An kai harin ne a wasu kauyuka guda...

Kasafin Kudin 2021: Abinda Gwamnatin Legas Zata Kashe a Wannan Shekarar

0
Kasafin Kudin 2021: Abinda Gwamnatin Legas Zata Kashe a Wannan Shekarar   Gwamnatin Legas ta sa hannu a kan kasafin kudin shekara mai zuwa. Jihar Legas za ta batar da Naira Tiriliyan 1.163 a shekarar nan ta 2021. Wannan kudi ya zarce abin...

‘Yan Boko Haram Sunyi Garkuwa da Ma’aikacin Majalisar Dinkin Duniya

0
'Yan Boko Haram Sunyi Garkuwa da Ma'aikacin Majalisar Dinkin Duniya Boko Haram sun sace wani Ma'aikacin Majalisar Dinkin Duniya a hanyar Maiduguri a safiyar Asabar. An kama ma'aikacin ne tare da wasu mutum da aka sake su daga baya. Majiya ta ruwaito...

Kasar Saudiyya ta Bude Iyakokin Kasar

0
Kasar Saudiyya ta Bude Iyakokin Kasar   Saudiyya ta sake bude iyakokin kasarta ga masu shigowa daga kasashen duniya. Kasar ta bayyana cewa wasu maso shigowa sai sun debe kwanaki hudu a killace kafin shiga kasar. Kasar ta bayyana samun saukin masu kamuwa...

Afrika: Kadan daga Cikin Kabilu Masu Al’adu na Ban Mamaki

0
Afrika: Kadan daga Cikin Kabilu Masu Al'adu na Ban Mamaki   Nahiyar Afrika tana da kabilu masu tarin yawa kuma da al'adu masu bada mamaki. Wasu daga cikin al'adun sun samu asali ne tun kafin zuwan wayewar yankunan. Al'adun sun hada da sharo,...