Yaduwar Korona: Kasashen da Suka Hana Shigowa Daga Ingila

0
Yaduwar Korona: Kasashen da Suka Hana Shigowa Daga Ingila   Akalla kasashe 45 ne suka dakatar da jiragen sama daga Ingila yayinda kasar ke samun karuwar wadanda suka kamu da cutar korona a sabon rukunin bullar ta. An tattaro cewa wani sabon...

ASUU: Kungiyar ta Janye da Yajin Aiki

0
ASUU: Kungiyar ta Janye da Yajin Aiki Labarin da ke shigo mana da duminsa na nuna cewa kungiyar malaman jami'o'in Najeriya ta janye daga yajin aikin da ta kwashe watanni tara tana yi. Shugaban kungiyar ASUU, Farfesa Biodun Ogunyemi, ya bayyana...

Rabiu Kwankwaso: Shugaban Jam’iyyar APC ya Mayarwa da Tsohon Gwamnan Kano Martani

0
Rabiu Kwankwaso: Shugaban Jam'iyyar APC ya Mayarwa da Tsohon Gwamnan Kano Martani   Shugaban jam'iyyar APC na Jihar Kano, Abdullahi Abbas ya mayarwa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso martani. A baya bayan nan, Kwankwaso ya ce baza su sake yarda a maimata musu...

Aikin Hajji: Gwamnan Jahar Legas ya Shawarci Musulman Jaharsa

0
Aikin Hajji: Gwamnan Jahar Legas ya Shawarci Musulman Jaharsa   Babajide Sanwo-Olu, gwamnan Jihar Legas ya shawarci al'umma musulmi su rungumi tsarin tarin kudin hajji da jiharsa ta bullo da shi. Sanwo Olu ya ce bayyana hakan ne a wurin kaddamar da...

Shehu Sani ya yi wa Gwamnan Kano Martani

0
Shehu Sani ya yi wa Gwamnan Kano Martani Shehu Sani ya soki wata doka da Gwamnatin Jihar Kano ta kawo. An hana duk masu manyan motoci ajiye fasinjojinsu a Sabon Gari. Tsohon Sanatan ya roki Gwamnatin Kano ta janye wannan dokar. Sanata Shehu...

Shirin da Batagari Suke Son yi da Bikin Kirismeti

0
Shirin da Batagari Suke Son yi da Bikin Kirismeti   Ana shirin kai hari coci-coci lokacin bikin Kirismeti da sabuwar shekara. Kakakin DSS, Afunanya, ya ankarar da yan Najeriya, musamman masu bukukuwa. Ya bukaci yan Najeriya su nisanci taron jama'a musamman wannan lokacin. Hukumar...

‘Yan Bindiga Sunyi Garkuwa da Wani Dagaci, Matan Aure  da’Yan Mata

0
'Yan Bindiga Sunyi Garkuwa da Wani Dagaci, Matan Aure  da'Yan Mata   Yan bindiga sun sace mai unguwa da wasu mutane 15 a kauyen Kaigar Malamai da ke Jihar Katsina. Cikin wadanda aka sace akwai matan aure shida, sai 'yan mata uku...

Kotu ta Kara Bada Umari da a Kamomata Rarara

0
Kotu ta Kara Bada Umari da a Kamomata Rarara   Wata kotun addinin Musulunci da ke zama a Kano ta bukaci da a cukuikuyo mata Dauda Rarara. Alkali Ibrahim Sarkin Yola ya bada umarnin ne a kan rashin bayyanar mawakin a gaban...

Dokar Kulle: Babu wata Sabuwar Doka – Lai Mohammed

0
Dokar Kulle: Babu wata Sabuwar Doka - Lai Mohammed Gwamnatin tarayya a ranar Talata ta yi fashin baki kan jawabin kwamitin yaki da cutar Korona na ranar Litinin cewa an sake kakaba dokar kulle na tsawon makonni biyar sakamakon dawowan...

Gwamnan Borno ya yi Godia ga Al’ummar jaharsa da Sojoji

0
Gwamnan Borno ya yi Godia ga Al'ummar jaharsa da Sojoji Babagana Umara Zulum, gwamnan Jihar Borno ya karrama sojojin bataliya ta 151 da ke Bama a jihar Borno. Gwamnan ya ce ya musu wannan karramawar ta musamman ne domin kungiyar Boko...