Majalisar Tarayya ta yi Korafin Rashi Zuwan Shugaba Buhari
Majalisar Tarayya ta yi Korafin Rashi Zuwan Shugaba Buhari
Majalisar tarayya ta ce bata gayyaci Buhari don ta kure shi ba.
Ta so su tattauna ne a kan matsalolin tsaro da ke damun Najeriya.
Ta kara da cewa mafi yawan 'yan majalisar...
Kano: Yadda Wasu Bursunoni Suka Samu Yanci
Kano: Yadda Wasu Bursunoni Suka Samu Yanci
Akalla Bursunoni 37 sun samu yanci ranar Alhamis a jihar Kano.
Hakan na cikin yunkurin gwamnatin tarayya na rage cinkoso a gidajen gyara hali.
Kundin tsarin mulki ya baiwa Alkalin Alkalai dama 'yanta Bursunoni Alkalin...
2023: Goodluck Jonathan na Iya Kara Neman Tikitin Shugaban Kasa
2023: Goodluck Jonathan na Iya Kara Neman Tikitin Shugaban Kasa
Shugaban jam'iyyar PDP na kasa ya ce Jonathan zai iya fafutukar neman tikitin tsayawa takara a 2023 karkashin jam'iyyar.
A cewarsa, kin amsa gayyatar majalisar tarayya da Buhari yayi, alama ce...
ISWAP: ‘Yan Ta’addan Sun Kashe Wasu Sojoji
ISWAP: 'Yan Ta'addan Sun Kashe Wasu Sojoji
Akalla Sojojin Najeriya 10 sun rasa rayukansu a harin da yan ta'addan ISWAP suka kai musu yankin Alagarno-Timbuktu dake jihar Borno, Arewa maso gabashin Najeriya.
A cewar AFP, bisa rahoton da ta samu, an...
Jam’iyyar PDP ta yi Martani Kan Shugaba Buhari
Jam'iyyar PDP ta yi Martani Kan Shugaba Buhari
A ranar Alhamis, jam'iyyar adawa ta PDP ta yi wa shugaba Buhari wankin babban bargo.
Jam'iyyar ta ce shekaru 5 kenan Buhari yana mulkin Najeriya amma ya gaza tsinana komai.
Ta ce Buhari ba...
Gwamnatin Sokoto Zata Kafa Kungiyar Hisbah
Gwamnatin Sokoto Zata Kafa Kungiyar Hisbah
Gwamna Tambuwal na jihar Sokoto ya shirya tsaf don kirkirar hukumar Hisbah da zata rage ayyukan bata gari ta kuma taimaka wajen tabbatar da shari'ar musulunci.
Kudirin ya samu sahalewa daga majalisar zartarwar jihar kuma...
Muna Iyakar Bakin Kokarinmu – Shugaban Majalisar Dattawa
Muna Iyakar Bakin Kokarinmu - Shugaban Majalisar Dattawa
Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan ya ce suna iyakar kokarinsu
A cewarsa kullum cikin zarginsu ake yi da gyara aljihunsu kuma a gaskiya ba hakan bane.
Ya ce sun fi duk wasu ma'aikatan gwamnati...
Hasashen Bankin Duniya ya Nuna Tsawon Shekarun da Matsin Tattalin Arziki Zai Kai
Hasashen Bankin Duniya ya Nuna Tsawon Shekarun da Matsin Tattalin Arziki Zai Kai
Masanan Bankin Duniya sun fadi abin da zai faru da tattalin arzikin Najeriya.
World Bank Nigeria Development Update ta ce babu tabbacin za a tsira a 2022.
Yawan Talakawa...
Rikici ya Barke Tsakanin ‘Yan Sanda da Fusatatun Matasa
Rikici ya Barke Tsakanin 'Yan Sanda da Fusatatun Matasa
Duk da zanga-zangar EndSARS, wani dan sanda ya kuma kashe wani ba gaira ba dalili.
Rikici ya kaure a birnin Fatakwal ranar Alhamis sakamakon wannan kisa.
Abokan aikin direban sun dauki gawarsa kan...
N-Power: Shugaba Buhari Zata ƙara ɗiba Matasa
N-Power: Shugaba Buhari Zata ƙara ɗiba Matasa
Shugaba Buhari ya amince da kara adadin masu amfana da shirin koyar da sana'a da bada tallafi na N-Power.
Shugaba Muhammadu ne ya sanar da hakan ta shafinsa na Twitter a ranar Alhamis.
Shugaban ƙasar...