2021: Manhajar Whatsapp Zata Daina Akan Wasu Wayoyi
2021: Manhajar Whatsapp Zata Daina Akan Wasu Wayoyi
Wani sabon tsarin da kamfanin WhatsApp ke shirin kawowa a 2021 zai hana manhajar kamfanin aikikan miliyoyin waya a fadin duniya fari daga ranar 1 ga Junairu, 2021.
Vanguard ta tattaro wasu wayoyi...
Ba mu da COVID-19 a Jahar Kogi – Yahaya Bello
Ba mu da COVID-19 a Jahar Kogi - Yahaya Bello
Yahaya Bello ya yi ikirarin babu wanda ya kamu da Coronavirus a Kogi.
Gwamnan ya na da’awar cewa ana yi wa mutane gwajin cutar a jiharsa.
Alkaluman da su ka fito daga...
Wani Dan Majalisa Zai Rabawa ‘Yan Yankinsa Zomo
Wani Dan Majalisa Zai Rabawa 'Yan Yankinsa Zomo
Wani dan majalisa Tunji Ajuloopin zai rabawa al'ummar da yake wakilta zomo don samar sana'a da rage taulauci da zaman banza.
Dan majalisar mai wakiltar Ekiti/Isin/Irepodun/Oke-ero a majalisar wakilan tarayya ya kulla yarjejeniya...
Korona: Adadin Mutanen da Suka Kamu da Cutar Ranar Litini
Korona: Adadin Mutanen da Suka Kamu da Cutar Ranar Litini
Ko shakka babu yanzu, an shiga babin annobar korona 2.0.
Bayan fiye da mako daya jere, an samu adadin sabbin masu kamuwa kasa da 500 a rana.
Gwamnati ta bada umurnin rufe...
Martanin Dino Melaye da Shehu Sani Kan Kama Bishop Kukah
Martanin Dino Melaye da Shehu Sani Kan Kama Bishop Kukah
Sunan Limamin cocin Katolika na Sokoto, Mathew Kukah ya hau kanen labarai a yan kwanakin nan bayan ya zargi Shugaba Buhari da son kai.
Dino Melaye, tsohon sanata, ya yi martani...
Jawabin Wani Mutum da ‘Yan Bindiga Suka Saki
Jawabin Wani Mutum da 'Yan Bindiga Suka Saki
Wani da ya fada hannun ‘Yan bindiga ya bada labarin abin da ya faru da su.
Wannan mutumi ya ce an bukaci 50m a hannunsa, amma N4m ta fito da shi.
Da yake tsare,...
Shugaban ‘Yan Sintiri: ‘Yan bindiga sun kashe shi Tare da Garkuwa da Wasu a...
Shugaban 'Yan Sintiri: 'Yan bindiga sun kashe shi Tare da Garkuwa da Wasu a Jahar Katsina
Yan bindiga sun hallaka shugaban 'yan sintiti na garin Maigora da ke karamar hukumar Faskari a Katsina.
Mallam Ummaru Balli ya riga mu gidan gaskiya...
Sukar Gwamnatin Buhari: Kungiyar Arewa ta Nemi da a Hunkunta Bishop Kukah
Sukar Gwamnatin Buhari: Kungiyar Arewa ta Nemi da a Hunkunta Bishop Kukah
Matasan Arewa sun bi sahun sauran kungiyoyi don yin martani a kan furucin Bishop Kukah game da gwamnatin Shugaba Buhari.
Kungiyar matasan bata tsaya ga Allah-wadai da furucin malamin...
‘Yan Bindiga: Rundunar ‘Yan Sanda ta yi Nasarar Kama Wani Mai Unguwa da Wasu...
'Yan Bindiga: Rundunar 'Yan Sanda ta yi Nasarar Kama Wani Mai Unguwa da Wasu Mutane
Mai unguwar ƙauyen Tungan-Iliya da wasu mutane goma sun shiga hannu bisa zarginsu da kai hari a ƙaramar hukumar Mashegu dake jihar Neja.
Rundunar yan sanda...
Harin Boko Haram: Gwamnan Borno ya Kai Ziyara ga Kauyukan da Harin ya Shafa
Harin Boko Haram: Gwamnan Borno ya Kai Ziyara ga Kauyukan da Harin ya Shafa
Yayinda ake ci gaba da yaki da ta’addanci, Boko Haram ta kai hari karamar hukumar Hawul a jihar Borno.
An kashe mutane uku, yayinda aka lalata ofishin...




















