Sababbin Matakan Yaki da Annobar Cutar Korona Karo na Biyu

0
Sababbin Matakan Yaki da Annobar Cutar Korona Karo na Biyu Ƙwararru a harkar lafiya a Najeriya sun yaba da wasu sabbin matakan da kwamitin shugaban ƙasa da ke yaƙi da annobar cutar korona ya sake ɗauka. A ranar Litinin ne kwamitin...

Dakarun Sojojin Najeriya Sunyi Nasarar Kashe Wasu ‘Yan Bindiga

0
Dakarun Sojojin Najeriya Sunyi Nasarar Kashe Wasu 'Yan Bindiga   Dakarun sojin Najeriya sun yi nasarar kashe wasu yan fashi da makami. A wani nasara da suka yi a Benue, an kama yan bindiga biyu sannan aka kwato makamai. A wani aikin kuma,...

Najeriya: Jahohin da Suka fi Yawa da Kamuwa da Cutar Korona

0
Najeriya: Jahohin da Suka fi Yawa da Kamuwa da Cutar Korona Gwamnatin tarayya ta bayyana jihohi uku da suka debi kaso mafi yawa wadanda suka kamu da cutar Korona a Najeriya. Acewar kwamitin fadar shugaban kasa na yaki da COVID-19, jihohin...

Gwamnan Gombe ya Koka da Matsalar Rashin Tsaro

0
Gwamnan Gombe ya Koka da Matsalar Rashin Tsaro Gwamna Inuwa Yahaya na jihar Gombe ya magantu a kan matsalar rashin tsaro da ya addabi kasar. Yahaya ya bayyana cewa kasar bata taba riskar kanta a cikin irin wannan yanayi na rashin...

Adadin Mutanen da Aka Kashe da Kuma Wanda Akai Garkuwa da su a Watan...

0
Adadin Mutanen da Aka Kashe da Kuma Wanda Akai Garkuwa da su a Watan da ya Wuce Akalla mutane 349 aka hallaka a watan Nuwamba a hare-hare a fadin Najeriya, rahoton wata kungiya mai zaman kanta, Nigeria Mourns, ya nuna. Rahoton...

Yadda Hadimin Ministan Sadarwa ya Kubuta a Hannun Masu Garkuwa

0
Yadda Hadimin Ministan Sadarwa ya Kubuta a Hannun Masu Garkuwa Wani jami'in dan sanda kuma dogarin Ministan Sadarwa da tattalin arzikin zamani, Dr Isa Ali Pantami, ya shiga hannun masu garkuwa da mutane amma ya samu kubuta. Dan sandan, wanda dan...

Sabuwar Nau’in Cutar KoronaVirus ta Bayyana a Najeriya

0
Sabuwar Nau'in Cutar KoronaVirus ta Bayyana a Najeriya Masana sun ce an fara samun masu dauke da kwayar SARS-CoV-2 a Najeriya. Africa Centre of Excellence for Genomics of Infectious Diseases ta gano wannan. Shugaban cibiyar binciken yace N501Y, A570D da HV 69...

Yadda ‘Yan Bindiga Suka Kashe Wani Jami’in Tsaro Tare da Garkuwa da Uwa da...

0
Yadda 'Yan Bindiga Suka Kashe Wani Jami'in Tsaro Tare da Garkuwa da Uwa da Danta   ‘Yan bindiga sun sace wata mata da jaririnta a Garin Falgore a farkon makon nan. An kashe wani mutumi daga cikin wadanda su kayi yunkurin kai...

Kotu ta yi Watsi da Shari’ar Sirikin Atiku Abubakar

0
Kotu ta yi Watsi da Shari'ar Sirikin Atiku Abubakar   Wani alkali da ke zama a babban kotun tarayya da ke Legas ya yi watsi da shari'ar sirikin Atiku. Alkalin ya bayyana cewa kotun bata da hurumin yanke hukunci saboda an yi...

Gwamnan Borno ya Fusata Kan Rundunar Sojoji

0
Gwamnan Borno ya Fusata Kan Rundunar Sojoji A ranar Litinin ne rahotanni suka bayyana cewa mayakan kungiyar Boko Haram sun sace wasu matafiya. Sun sace matafiyan ne a kan hanyar Maiduguri zuwa Damaturu. Farfesa Babagana Zulum, gwamnan jihar Borno, ya nuna fushinsa...