Majalisar Zartarwar APC ta Shiga Taron Gaggawa
Majalisar Zartarwar APC ta Shiga Taron Gaggawa
Majalisar zartaswar jam'iyyar All Progressives Congress (APC) yanzu haka na zaman gaggawa a fadar shugaban kasa, Aso Villa, dake birnin tarayya Abuja.
Za ku tuna cewa jam'iyyar ta shirya zaman a watan Nuwamba domin...
Kotu ta Yanke wa Wani Mutum Zaman Gidan Yari na Tsawon Shekaru Biyar
Kotu ta Yanke wa Wani Mutum Zaman Gidan Yari na Tsawon Shekaru Biyar
Wani mutumi dan kasar Faransa zai sha daurin shekaru biyar a gidan maza.
Kotun kasar ta yanke masa wannan hukunci kan harbe wani zakara da yayi saboda kawai...
Manoman Sokoto Sun Koka da Rashin Tsaro
Manoman Sokoto Sun Koka da Rashin Tsaro
Mazauna Gudu da ke karamar hukumar Tangaza a jihar Sokoto, sun koka a kan rashin tsaro.
Sun ce 'yan bindiga sun addabesu, har ta kai ga basu iya kwana a gidajensu saboda bala'i.
Sun ce...
‘Yan Sanda Sunyi Nasarar Kama Wata Mata da ta Kashe Mijinta
'Yan Sanda Sunyi Nasarar Kama Wata Mata da ta Kashe Mijinta
'Yan sandan jihar Bayelsa sun kama wata mata, bisa zargin kashe mijinta da tayi.
Duk da dai wasu 'yan bindiga ne suka harbe shi a ranar Juma'a, wuraren layin Old...
Babbar Matsalar da ta Damu Arewacin Najeriya – Audu Ogbeh
Babbar Matsalar da ta Damu Arewacin Najeriya - Audu Ogbeh
ACF ta ce yaran arewa sun mayar da rikici hanyar samun nishadi.
Audu Ogbeh, shugaban ACF ya ce kullum tsaron arewa tabarbarewa yake yi.
Ya fadi hakan ne lokacin da ya kaiwa...
Tsofafin ‘Yan Wasan Kwallon Kafa da Suka Rasa Dukiyoyinsu
Tsofafin 'Yan Wasan Kwallon Kafa da Suka Rasa Dukiyoyinsu
Akwai wasu tsofaffin ‘Yan wasan kwallon da suka tsiyace bayan sun ajiye wasa.
Daga cikin wadanda ritaya ta sa suka tsiyace har da Marigayi Diego Maradona.
Babayaro, Ronaldinho da Royson Drenthe suna cikin...
Wani Lamari ya Harzuka Wasu Matasa Sun wa Gidan Wani Shugaban Jam’iyyar APC Aika-Aika
Wani Lamari ya Harzuka Wasu Matasa Sun wa Gidan Wani Shugaban Jam'iyyar APC Aika-Aika
Fusatattun matasa sun lalata gida da motar shugaban jam'iyyar APC na jihar Benuwe, Kwamared Abba Yaro.
Matasan sun fusata ne sakamakon mutuwar fuju'a da ɗaya daga cikin...
Na Amince da Hukuncin da Aka Dauka a Kai na – Adams Oshiomhole
Na Amince da Hukuncin da Aka Dauka a Kai na - Adams Oshiomhole
Tsohon shugaban jam'iyyar APC, Adams Oshiomhole, ya umarci lauyoyinsa da su janye korafin da ya kai kotu.
Oshiomhole ya ce ya amince da hukuncin da aka dauka a...
An Fara Tantance Matasan da Za’a Dauka Aikin ‘Yan Sanda
An Fara Tantance Matasan da Za'a Dauka Aikin 'Yan Sanda
Gwamnatin Kaduna ta sanar da cewa ta fara tantance matasan da za'a dauka 'yan sandan jaha domin tabbatar da tsaro jahar.
Kwamishina kananan hukumomi a Kaduna, Ja'afaru Sani, ya ce tantance...
Kungiyar Hisbah ta Kama Mabarata 178
Kungiyar Hisbah ta Kama Mabarata 178
Gwamnatin jihar Kano ta haramta wa mutane fita kan ttiti suna yawon bara.
Shugaban dakarun Hisbah, Malam Harun Ibn-Sina ya ce ana kama masu laifi.
Anyi ram da wasu dake wannan haramtaccen aiki, kuma ana cigaba...