Rashin Adalci: Daga Fadar Gaskiya An Rage wa Wani Soja Matsayi

0
Rashin Adalci: Daga Fadar Gaskiya An Rage wa Wani Soja Matsayi Hukumar Soji ta hukunta wani babban jami'inta kan saba dokar amfani da kafafen sada zumunta na zamani. An hukunta Janar Adeniyi tare da hadimin na musamman. Sojan ya lashi takobin daukaka...

2020: Dalilin da Yasa Wani Dan Sanda ya Zama Gwarzon Jami’i 

0
2020: Dalilin da Yasa Wani Dan Sanda ya Zama Gwarzon Jami'i  Shahrarren dan sanda wanda ake ikirarin bai taba karban cin hanci ba shekaransa 30 yana aiki, CSP Francis Erhabor, ya zama 'Jami'in dan sandan shekara' a zaben lambar yabon...

Majalisar Dattawa ta Matsa Akan Sai an cire Shugabanin Tsaro

0
Majalisar Dattawa ta Matsa Akan Sai an cire Shugabanin Tsaro Majalisar dattawan Najeriya ta bukaci shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya sallami hafsoshin tsaro da suka dade kan mulki. Yan majalisan sun yanke wannan shawara na aikewa Buhari sakon ne sakamakon kudirin...

Nada Shugabananin Tsaro Ko Cire su Ikon Shugaban Kasa ne – Garba Shehu

0
Nada Shugabananin Tsaro Ko Cire su Ikon Shugaban Kasa ne - Garba Shehu Kakakin shugaban kasa, Mallam Garba Shehu ya bayyana dalilin da yasa Shugaba Buhari ke ci gaba da ajiye shugabannin tsaro. Shehu ya ce nada shugabannin tsaro ko tsige...

Dalilin Taron Gwamnoni 36

0
Dalilin Taron Gwamnoni 36 Gwamnonin Jahohi za su yi wani zama a dalilin matsalar rashin tsaro. Kungiyar NGF za ta zauna ne a Ranar Laraba bayan harin Zabarmari. Gwamnan Kaduna da babban bankin CBN zasu yi jawabi wajen taron. Vanguard ta ce gwamnonin...

Dalilin da Yasa Wata Mata Take Son Kotu ta Raba Auranta

0
Dalilin da Yasa Wata Mata Take Son Kotu ta Raba Auranta Wata matar aure ta nemi kotu ta raba aurensu da mijinta na tsawon shekaru 18 a garin Ibadan. Matar mai suna Nafisat ta kafa hujjar cewa mijinta mafadaci ne kuma...

Yadda ‘Yan Bindiga Sukai wa Kanin Wani Tsohon Dan Majalisa

0
Yadda 'Yan Bindiga Sukai wa Kanin Wani Tsohon Dan Majalisa 'Yan bindiga sun kara kai wani hari a hanyar Kaduna zuwa Zaria a ranar Lahadi, 29 ga watan Nuwamba. Cikin matafiyan da suka tsare har da dan uwan wani tsohon dan...

Gwamnan Benue ya Mika Bukatarsa Gurin Gwamnatin Tarayya

0
Gwamnan Benue ya Mika Bukatarsa Gurin Gwamnatin Tarayya Gwamnan jihar Benue ya mika babbar bukata gaban shugaba Muhammadu Buhari. Gwamna Ortoma ya bukaci shugaban kasa kada ya cire takunkumin hana shigo da shinkafa daga waje. Ortom ya lissafa abubuwan da aka ribatu...

Adadin Kwanakin da Nake a Jahata – Gwamnan Yobe

0
Adadin Kwanakin da Nake a Jahata - Gwamnan Yobe Gwamnan Buni yana rike manyan mukamai biyu a jiharsa da birnin tarayya. Yayinda ofishinsa na gwamna ke jihar Yobe, na shugabancin jam'iyya na Abuja. Ya bayyana yadda yake raba zaman da yakeyi tsakanin...

Malaman Addinin Musulunci Sun Koka da Mulkin Buhari

0
Malaman Addinin Musulunci Sun Koka da Mulkin Buhari Malaman addinin musulunci sun caccaki gwamnatin Buhari a kan rashin tsaro. A cewarsu, ya gaza kuma duk shugabannin Najeriya su ji tsoron Allah don zai tambayesu. Sun kuma caccaki malaman da suka yi shiru...