Zamfara: ‘Yan Tadda Sun Tashi Gurin Zaben Maye Gurbi
Zamfara: 'Yan Ta'adda Sun Tashi Gurin Zaben Maye Gurbi
Ana dab da fara zaben maye gurbi a karamar hukumar Bakura, 'yan Ta'adda sun tarwatsa jama'a.
Wurin 8:30 na safe, 'yan ta'addan sun bayyana daga dajin da ke kusa inda suka kai...
Fitaccen Attajiri ya Rasu – Chief Harry Akande
Fitaccen Attajiri ya Rasu - Chief Harry Akande
Sanannen dan kasuwa Chief Harry Akande ya rasu a ranar Asabar, 5 ga watan Disamba.
Ya rasu sakamakon gajeriyar rashin lafiya kamar yadda dan shi ya sanar a wata takarda.
Fitaccen mai arzikin ya...
Sunayen ‘Yan Takaran Zaben Cike Gurbin Kujerun Majalisar Dattawa da Majalisar Dokokin Jaha
Sunayen 'Yan Takaran Zaben Cike Gurbin Kujerun Majalisar Dattawa da Majalisar Dokokin Jaha
Legit.ng a wannan rubutun ta kawo muku jerin yan takaran zaben cike gibin kujerun majalisar dattawa shida da majalisar dokokin jaha 9 tsakanin manyan jam'iyyun APC da...
#EndSARS: Dalilin Dayasa Na Goyi Bayan Zanga-Zangar da Aka yi a Arewacin Najeriya: Fitaccen...
#EndSARS: Dalilin Dayasa Na Goyi Bayan Zanga-Zangar da Aka yi a Arewacin Najeriya: Fitaccen Mawakin Hausa, Nazifi Asnani
Sunan Nazifi Asnanic a masana'antar shirya Fina Finai ta Kannywood da rera wakoki bashi da bukatar doguwar gabatarwa bare nanatawa,domin kuwa sanannne...
Zulum: Ka Cancanci Yabo a Gurin Kowa
Zulum: Ka Cancanci Yabo a Gurin Kowa
Masu ta'aziyya a gida da waje sun yi alhinin kisan manoma 47 a Zabarmari, jihar Borno.
Kungiyar Boko Haram ta dauki alhakin kisan wadannan manoma.
Yau mako daya da rashin wadannan mutane da aka raba...
Gwamnatin Zamfara Tayi Kalamu Masu Zafi ga Tsohuwar Gwamnatin Jahar
Gwamnatin Zamfara Tayi Kalamu Masu Zafi ga Tsohuwar Gwamnatin Jahar
Za'a yi zaben yan majalisun jaha domin maye gibin wadanda suka mutu.
Cikin zabukan da za'ayi a jahohi daban-daban a fadin tarayya, akwai daya a jahar Zamfara.
Yan takara 14 zaku kara...
RIPAN: Kungiyar Zata Saukar da Farashin Shinkafa
RIPAN: Kungiyar Zata Saukar da Farashin Shinkafa
Kungiyar RIPAN ta yarda ta yi kasa da farashin buhun shinkafa.
‘Yan kasuwan zasu yi haka ne domin rage radadin da aka shiga.
Ana sa ran a koma saida buhu a kan N19, 000 cikin...
Yadda Hutun Korona ya yi wa Wani Matashi Rana
Yadda Hutun Korona ya yi wa Wani Matashi Rana
Wani matashin dan Najeriya ya gaji da zaman gida sai ya yanke shawaran amfani da lokacin hutu ya shuka doya.
Erhahon ya zabi bayan gidansa domin gwada yin noman lokacin dokar kullen...
Gwamnatin Borno ta Karbi Bakuncin Sojojin Kamaru
Gwamnatin Borno ta Karbi Bakuncin Sojojin Kamaru
Gwamnan jihar Borno, ya tarbi sojojin Kamaru a ranar Alhamis.
Ya bukaci taimakonsu don kawo karshen ta'addanci a jihar.
Yana so su hada karfi da karfe da sojin Najeriya don taimakon yankinsa.
Gwamnan jihar Borno, Babagana...
Maryam Sanda: Kotun Daukaka Kara ta Tabbatar da Hukuncin Kisa
Maryam Sanda: Kotun Daukaka Kara ta Tabbatar da Hukuncin Kisa
Kotun daukaka kara ta jaddada hukuncin da alkalin wata babbar kotu da ke Abuja ya yanke wa Maryam Sanda.
A watan Janairun wannan shekarar ne alkali Halilu ya yanke wa Sanda...