Dalilin da Yasa Wata Mata Take Son Kotu ta Raba Auranta

0
Dalilin da Yasa Wata Mata Take Son Kotu ta Raba Auranta Wata matar aure ta nemi kotu ta raba aurensu da mijinta na tsawon shekaru 18 a garin Ibadan. Matar mai suna Nafisat ta kafa hujjar cewa mijinta mafadaci ne kuma...

Yadda ‘Yan Bindiga Sukai wa Kanin Wani Tsohon Dan Majalisa

0
Yadda 'Yan Bindiga Sukai wa Kanin Wani Tsohon Dan Majalisa 'Yan bindiga sun kara kai wani hari a hanyar Kaduna zuwa Zaria a ranar Lahadi, 29 ga watan Nuwamba. Cikin matafiyan da suka tsare har da dan uwan wani tsohon dan...

Gwamnan Benue ya Mika Bukatarsa Gurin Gwamnatin Tarayya

0
Gwamnan Benue ya Mika Bukatarsa Gurin Gwamnatin Tarayya Gwamnan jihar Benue ya mika babbar bukata gaban shugaba Muhammadu Buhari. Gwamna Ortoma ya bukaci shugaban kasa kada ya cire takunkumin hana shigo da shinkafa daga waje. Ortom ya lissafa abubuwan da aka ribatu...

Adadin Kwanakin da Nake a Jahata – Gwamnan Yobe

0
Adadin Kwanakin da Nake a Jahata - Gwamnan Yobe Gwamnan Buni yana rike manyan mukamai biyu a jiharsa da birnin tarayya. Yayinda ofishinsa na gwamna ke jihar Yobe, na shugabancin jam'iyya na Abuja. Ya bayyana yadda yake raba zaman da yakeyi tsakanin...

Malaman Addinin Musulunci Sun Koka da Mulkin Buhari

0
Malaman Addinin Musulunci Sun Koka da Mulkin Buhari Malaman addinin musulunci sun caccaki gwamnatin Buhari a kan rashin tsaro. A cewarsu, ya gaza kuma duk shugabannin Najeriya su ji tsoron Allah don zai tambayesu. Sun kuma caccaki malaman da suka yi shiru...

Yadda Za’a Maganci Matsalar Tsaro – Ahmad Lawal ga Gwamnatin Tarayya

0
Yadda Za'a Magance Matsalar Tsaro - Ahmad Lawal ga Gwamnatin Tarayya Dr. Ahmad Lawan ya gabatar da wata mafita ga gwamnatin tarayya don magance lamarin Boko Haram. Shugaban majalisar dattawan da yake rokon gwamnati ya bayyana cewa yanzu ne lokacin da...

Sabuwar Zanga-Zanga: Ba Zamu Lamunta ba – IGP ga Matasa

0
Sabuwar Zanga-Zanga: Ba Zamu Lamunta ba - IGP ga Matasa Sifeta janar na 'yan sanda, Mohammed Adamu ya ja kunnen matasan da ke shirin rikito wata zanga-zangar EndSARS. Ya ce sam ba za su lamunci tayar da zaune tsaye ba, za...

El-Rufa’i ya yi Martani Akan Rashin Tsaron Jaharsa

0
El-Rufa'i ya yi Martani Akan Rashin Tsaron Jaharsa Gwamna El-Rufai na jihar Kaduna ya bayyana damuwarsa a kan rashin tsaron da ke addabar jaharsa. A cewarsa, 'yan sandan da yakamata a ce suna yakar 'yan ta'adda suna can suna rike jakunkunan...

Wasu ‘Yan Majalisa da Sanata Sun Fada Dalilin Kin Shigar su APC

0
Wasu 'Yan Majalisa da Sanata Sun Fada Dalilin Kin Shigar su APC David Umahi yace ya tsara barin PDP ne tare da irinsu tsohon SGF, Anyim Pius Anyim. Gwamnan ya ce hakan bai yiwu ba saboda ya je sun yi zama...

Anyi Nasarar Kama Abdulrasheed Maina

0
Anyi Nasarar Kama Abdulrasheed Maina Abdulrasheed Maina, tsohon shugaban kwamitin gyaran fansho, ya matsa layar zana a yayin da kotu ke nemansa a Najeriya. Bacewar maina ta sa kotu ta tsare Sanata Ali Ndume a gidan yari saboda shine ya karbi...