Rudunar Sojoji ta yi wa ‘Yan Bindiga Bazata
Rudunar Sojoji ta yi wa 'Yan Bindiga Bazata
Rundunar Sojojin Operation Thunder Strike, OPTS, a daren Juma'a ta kawar da yunkurin da yan bindiga sukayi na garkuwa da mutane a hanyar Kaduna zuwa Abuja.
Gwamnatin jihar Kaduna ta samu bayani daga...
Babu Aibi Akan Kiran ‘Black Friday’ – Malaman Kano ga Hisbah
Babu Aibi Akan Kiran 'Black Friday' - Malaman Kano ga Hisbah
Fatawar majalisar malaman Kano ta sha ban-ban da na hukumar Hisbah kan lamarin ranar Black Friday da aka haramta fadinsa a jihar Kano don wasu dalilai.
Yayinda Hisbah take ganin...
Matsalar Farashin Man Fetur ta Kusan Zuwa Karshe -Gwamnatin Tarayya ga NLC
Matsalar Farashin Man Fetur ta Kusan Zuwa Karshe -Gwamnatin Tarayya ga NLC
Gwamnatin tarayya ta bukaci mako daya kacal wajen kungiyar kwadago NLC domin duba yiwuwar janye karin farashin da akayiwa man fetur a watan Nuwamba.
Shugaban kamfanin man feturin Najeriya...
Wasu Ministocin Ƙasashen musulmai Sun Shiga Taro
Wasu Ministocin Ƙasashen musulmai Sun Shiga Taro
Nijar na karɓar bakuncin taron ministocin harakokin wajen mambobin ƙungiyar ƙasashen musulmi ta OIC karo na 47 a birnin Yamai.
Taron ministocin na ƙasashen musulmi na kwanaki biyu na tattaunawa ne kan taken “hadin...
Anyi Asarar Rayuka a Rikicin Chadi
Anyi Asarar Rayuka a Rikicin Chadi
Mutum aƙalla 22 ne suka mutu sakamakon wani mummunan rikici da ya kaure tsakanin makiyaya Larabawa da manoma da ke zaune a yankin Kabbia da ke kudancin Chadi.
Ana kyautata zaton rashin jituwar ta samo...
Shafin da Zai Taimaki Matasa – Sadiya Farouq
Shafin da Zai Taimaki Matasa - Sadiya Farouq
Gwamnatin tarayya ta bude sabon shafin da zai taimakawa tsaffin matasan N-Power dman neman tallafi da jari na babban bankin Najeriya CBN, rahoton Leasership.
Wannan shafi da ma'aikatar jinkai da walwala ta shirya...
Kungiyar ASUU Zata Janye Yajin Aiki
Kungiyar ASUU zata Janye Yajin Aiki
Bayan awanni 10 ana tattaunawa, da yiwuwa dalibai zasu koma makaranta ranar Litinin.
Gwamnati ta karawa malaman jami'an naira bilyan biyan kan tayin da ta musu a baya.
Kungiyar malaman jami'o'in Najeriya ASUU ta amince za...
Wani Gunki Mai Shekarau 600 ya Samu ‘Yanci
Wani Gunki Mai Shekarau 600 ya Samu 'Yanci
An sace gunkin Ife Terracota, na masarautar Ife, daga Najeriya a shekarar 2019.
A cewar ministan labarai, Lai Mohammed, ya ce an bi da gunkin ta cikin kasar Ghana kafin zuwa kasar Netherlands.
Jami'an...
Daga Dukkan Alamu Wani Gwamnan Arewa Zai Canza Jam’iyya
Daga Dukkan Alamu Wani Gwamnan Arewa Zai Canza Jam'iyya
Gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya taya Dave Umahi na jihar Ebonyi murnar ficewa daga jam'iyyar PDP.
Matawalle ya bayyana cewa akwai wasu matsaloli a jam'iyyar ta PDP wadda sune sukayi sanadin Umahi...
Ebonyi: Ta Roki Kotu da ta Dakatar da Shugabannin Rikon Kwarya
Ebonyi: Ta Roki Kotu da ta Dakatar da Shugabannin Rikon Kwarya
An shigar da karar Shugabannin jam’iyyar PDP a jihar Ebonyi a kotu.
Shugabannin da aka ruguza suna kalubalantar matakin da aka dauka.
Alkali ya yi na’am da rokon da Lauyan dake...






















