Gwamnatin Tarayya Zata Gina Sabon Matatar Man Fetur

0
Gwamnatin Tarayya Zata Gina Sabon Matatar Man Fetur An kaddamar da sabon karamar matatar man fetur a kudancin Najeriya. Hakazalika shugaba Buhari kaddamar da ginin sabon wani matatan duk na kamfani daya. Har yanzu ana sauraron attajiri Aliko Dangote ya kammala ginin...

Kotu ta Bukaci Hon. ‘Dan Galadima

0
Kotu ta Bukaci Hon. 'Dan Galadima   Lauyan EFCC yana neman Kotu ta daure Sani Umar Dan-Galadima a kurkuku. Sani Umar Dan-Galadima shi ne wanda ya tsaya wa Faisal Abdulrasheed Maina. ‘Dan Majalisar yana cikin barazanar rasa N60m ko a garkame shi a...

Mutum na Biyu da Yafi Arziki a Fadin Duniya

0
Mutum na Biyu da Yafi Arziki a Fadin Duniya A shekarar 2020, Elon Musk ya maye gurbin Bill Gates, wanda yanzu haka, shine mutum na 2 a kudi, duk duniya. Elon Musk, CEO din Tesla ne, yana da dukiya mai kimar...

Wata Ƙungiyar Dattijan Arewa Sun Nuna Fushin Su ga Shugaba Buhari

0
Wata Ƙungiyar Dattijan Arewa Sun Nuna Fushin Su ga Shugaba Buhari Ƙungiyar Dattijan Arewa (NEF) ta nuna damuwarta bisa matsalar tsaro da take addabar yankin arewacin ƙasar Najeriya. A cewar Ƙungiyar, ba ta gamsu da tafiyar kunkuru da aikin babban titin...

Amurka ta Sakawa Wasu Takunkumai na Shiga Kasar

0
Amurka ta Sakawa Wasu Takunkumai na Shiga Kasar Amurka ta kakaba wa wasu kasashen Afrika sabbin takunkumai na shiga kasarta. A sabuwar dokar tafiye-tafiye na Shugaba Donald Trump, dole sai kasashen sun fara biyan dala 15 kafin amincewa su tafi kasar. Sabuwar...

Ondo ta Tsige Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jahar

0
Ondo ta Tsige Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jahar Rikicin siyasa a majalisar dokokin jihar Ondo ya yi sanadiyar tsige mataimakin kakakin majalisa, Iroju Ogundeji. An cire Ogundeji daga matsayin a ranar Talata, 24 ga watan Nuwamba, a yayin zaman majalisar. A nan...

Gombe ta Cire Kakakin Majalisar Dokokin Jahar

0
Gombe ta Cire Kakakin Majalisar Dokokin Jahar Bayan kasa da shekara daya kan kujerar, an tunbuke kakakin majalisa. Wanda aka cire kafin ya hau ne ya jagoranci cire Kakaki. Ba tare da bata lokaci ba aka nada sabon Kakaki.wanda zai jagoranci majalisar. Mambobi...

Kotu ta Bukaci a Kawo Mata Dan Abdulrasheed Maina

0
Kotu ta Bukaci a Kawo Mata Dan Abdulrasheed Maina Kotu ta umarci a damko dan Abdulrasheed Maina, Faisal, don a yanke masa hukunci maimakon mahaifinsa. Hakan ya faru bayan lauyan EFCC, Abubakar Mohammed, ya nemi a kama Faisal a maimakon mahaifinsa. Ya...

Anyi Batatciya Tsakanin Gandirebobi da ‘Yan Acaba

0
Anyi Batatciya Tsakanin Gandirebobi da 'Yan Acaba An tafka mummunan rikici tsakanin 'yan acaba da gandirebobi na gidan yarin Agodi Gate a Oyo. Rahotanni sun ce rikicin ya barke ne bayan da gandirebobin suka harbe wasu mutane biyu. Hakan ya janyo zanga...

In Kun Isa ku ba wa Kudu Tikitin Shugaban Kasa 2023 – Umahi Zuwa...

0
In Kun Isa ku ba wa Kudu Tikitin Shugaban Kasa 2023 - Umahi Zuwa PDP Gwamna Umahi ya sake aika wani muhimmin sako zuwa ga tsohuwar jam’iyyarsa, PDP, gabannin 2023. Gwamnan na jihar Ebonyi ya ce yana zuba ido don ganin...