Dalilin Komawata APC – Sanata Elisha Abbo

0
Dalilin Komawata APC - Sanata Elisha Abbo   Sanata Ishaku Abbo na jihar Adamawa ya canja sheka, daga PDP zuwa APC. A cewarsa, da a cikin duhu yake, amma canja shekarsa yanzu ya koma haske. Ya kara da cewa, ya koma jam'iyyar APC...

Mun Kunsan Kawo Karshen ‘Yan Ta’adda – John Enenche

0
Mun Kunsan Kawo Karshen 'Yan ta'adda - John Enenche   Kwanan nan ta'addanci zai zo karshe a Najeriya, cewar kakakin rundunar sojin Najeriya, John Enenche. Ya fadi hakan ne a ranar Alhamis, yayin gabatar da jawabi game da nasarorin sojoji a Abuja. A...

Rabi’u Kwankwaso: Gwamnatin Kano ta yi wa Tsohon Gwamna Karamci

0
Rabi'u Kwankwaso: Gwamnatin Kano ta yi wa Tsohon Gwamna Karamci Gwamnatin Jihar Kano ta yi sabbin nade nade a masarautar karamar hukumar Karaye. Wani jami'i daga karamar hukumar Karaye ya bayyana cewa sabbin wadanda aka yi wa nadin za su fara...

SSS Sunyi Nasarar Kama Wasu Ma’aurata da Miyagun Makamai

0
SSS Sunyi Nasarar Kama Wasu Ma'aurata da Miyagun Makamai   Jami'an 'yan sandan farin kaya sun kama wani Usman Shehu da matarsa, Aisha Abubakar da miyagun kaya. Sun kama su ne a wani kauye da ke karamar hukumar Rimi a jihar Katsina,...

Gwamnonin Arewa Ya Kamata Mu Farka Akan Rashin Tsaro – Zulum

0
Gwamnonin Arewa Ya Kamata Mu Farka Akan Rashin Tsaro - Zulum Zulum ya bukaci gwamnonin yankinsa su tashi tsaye kafin rikicin yan bindiga yayi kamari. Gwamnan ya gana da gwamnonin Arewa maso gabashin Najeriya. Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya...

Anyi Garkuwa da Wasu a Abuja

0
Anyi Garkuwa da Wasu a Abuja   Rashin tsaro a babbar birnin tarayya, Abuja na kara tabarbarewa a kulla-yaumin. A wannan karon, yan sanda ne suka sanar da batun sace wasu mutane. Wata sanarwa daga hukumar yan sanda ya ce an yi garkuwa...

Rashin Sani Yafi Dare Duhu: Wasu Masoya Sun Gano Baban Su Daya

0
Rashin Sani Yafi Dare Duhu: Wasu Masoya Sun Gano Baban Su Daya Sai da na gabatar da ita, mahaifina ya tabbatar min da cewa kanwata ce, cewar Njoroge. Wani saurayi dan kasar Kenya yana shirin angwancewa da Wanjiku ya gano kanwarsa...

Dalilin da Yasa Ban je Gaban Kotu ba – Abdulrasheed Maina

0
Dalilin da Yasa Ban je Gaban Kotu ba - Abdulrasheed Maina Abdulrasheed Maina yayi magana da wani gidan rediyo daga inda ya ke kwance. Tsohon jami’in gwamnatin yace jinya ta hana shi fitowa yayin da ake ta nemansa. Ya zargi EFCC da...

Jahar Niger: Dalilin Rage Kudin Ma’aikata

0
Jahar Niger: Dalilin Rage Kudin Ma'aikata A ranar Laraba ne kafafen yada labarai suka sanar da cewa gwanatin jihar Neja ta zabge albashin ma'aikata da kaso 50. A cikin wani jawabi da kwamshinan yada labari na jihar ya fitar, ya bayyana...

Maguɗin Zaɓe da Tuggu Aka yi Min – Trump

0
Maguɗin Zaɓe da Tuggu Aka yi Min - Trump Duk da ofishin shugaban kasa ya fara barinsa, har yanzu shugaba Donald Trump ya ki saduda cewa an kayar da shi a zabe. Trump ya kekasa kasa, ya yi mirisisi, tare da...