Matsin Tattalin Arzikin Najeriya ba na Din-din-din Bane – Ministar Kudi
Matsin Tattalin Arzikin Najeriya ba na Din-din-din Bane - Ministar Kudi
Ministar kudi ta kasa, Zainab Ahmed ta bayyana cewa matsin tattalin arziki da Najeriya ta shiga na dan lokaci ne.
Zainab ta sanar da hakan ne a taron tattalin arziki...
Garkuwa da Mutane a Titin Abuja – Kaduna ya Zama Ruwan Dare – Umar...
Garkuwa da Mutane a Titin Abuja - Kaduna ya Zama Ruwan Dare - Umar Mohammad
Tsokacin Edita: Dukkan abubuwan da zasu karanta a wannan rubutu ra'ayin marubucin ne ba ra'ayi Legit.ng Hausa ba.
Murna dai ya koma ciki musamman ga matafiya...
Hotuna: Tagwaye Maza Sun Auri Tagwaye Mata a Kano
Hotuna: Tagwaye Maza Sun Auri Tagwaye Mata a Kano
Yawanci akan ga tagwaye masu kama da juna na abubuwa iri daya kamar sanya tufafi kala daya, yawo a tare, karantar abu daya a makaranta ko ma yin aure rana daya.
Abin...
Philip Shekwo: Gwamnan Nassarawa Yayi Kudirin Kama Makasan Shugaban APC
Philip Shekwo: Gwamnan Nassarawa Yayi Kudirin Kama Makasan Shugaban APC
Gwamnan jihar Nasarawa ya sha a alwashin zakulo yan bindigan da suka kashe shugaban APC na jihar.
A daren ranar Asabar ne makasan suka kai farmaki gidansa sannan suka tsere da...
Babu Wani Harin da ‘Yan Boko Haram Suka Kai Min – Zulum
Babu Wani Harin da 'Yan Boko Haram Suka Kai Min - Zulum
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Zulum, ya musanta labaran kai masa hari da yayita yawo.
Kamar yadda hadiminsa na harkar yada labarai, Malam Isa Gusau ya rubuta a wata...
Dalilin Ziyarar Shugabannin APC Zuwa Villa
Dalilin Ziyarar Shugabannin APC Zuwa Villa
Gumurzun siyasa tsakanin dattijon jam'iyyar PDP, Bode George, da abokin karawarsa na jam'iyyar APC, Bola Tinubu,ya sake ɗaukar zafi.
George ya sake kunno wutar rikicin ne bayan ya yi iƙirarin cewar ziyarar da jiga-jigan dattijan...
Jonathan: Gwamnonin APC Sun Nuna Gazawa
Jonathan: Gwamnonin APC Sun Nuna Gazawa
Ziyarar da gwamnonin APC suka kaiwa tsohon Shugaban kasa, Goodluck Jonathan na ci gaba da haifar da cece-kuce.
PDP a martaninta ga ziyarar na gwamnonin APC ta bayyana shi a matsayin lamuncewa adawa.
Kakakin jam’iyyar, Ologbondiyan...
Yanda Tattalin Arzikin Nageriya ya Lalace a Mulkin Buhari – Atiku
Yanda Tattalin Arzikin Nageriya ya Lalace a Mulkin Buhari - Atiku
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya ce ya matukar girgiza da samun labarin cewa tattalin arzikin Nigeria ya sake karyewa.
Wannan shine karo na uku da tattalin arzikin Nigeria...
2023: Ana Ikirarin Wasu Gwamnoni Sun yi wa Jonathan Tayin Shugaban Kasa
2023: Ana Ikirarin Wasu Gwamnoni Sun yi wa Jonathan Tayin Shugaban Kasa
Wani rahoto ya yi ikirarin cewa yan siyasa a APC na kokarin neman dan takarar Shugaban kasa da ya kamata gabannin zaben 2023.
Wata jaridar kasar ta ruwaito cewa...
2023: Ya Kamata a Samu Shugaban Kasa Daga Arewa – Yahaya Kwande
2023: Ya Kamata a Samu Shugaban Kasa Daga Arewa - Yahaya Kwande
Ambasada Yahaya Kwande ya bayyana cewa ya kamata arewa ta samar da Shugaban kasar Najeriya na gaba.
A cewar tsohon jakadan na Najeriya, ya kamata PDP ta mika shugabancin...