Kotu ta bada belin Fayose akan kudi Naira miliyan 50

0
Babbar kotun tarayya dake birnin Ikko a jihar Legas ta bayar da belin tsohon Gwamnan jihar Ekiti Ayodele Fayose akan kudi Naira miliyan 50. Haka kuma, kotun ta nemi Fayose ya gabatar da mutane biyu da suka mallaki gidaje a...