Wani tsohon dan siyasa a jihar Kano Comr. Aminu Sa’ad Beli, yace akwai bukatar gwamnatin tarayyar Najeriya ta yiwa ‘yan kasa cikakken bayanin adadin kudin da gwamnatin Buhari ta tara izuwa yanzu a asusun bai-daya (TSA).

Aminu, ya wallafa wannan magana ne yau Talata a shafin sa na Facebook cewa “An fara tafikar da asusun ajiya na bai-daya (TSA) tun a shekarar 2012 a lokacin mulkin tsohon shugaban kasa Jonathan, inda a wancan lokaci aka tara kudi zambar N30tr.”

“A don haka nauyi ne akan gwamnatin Muhammadu Buhari ta fito ta yiwa ‘yan Najeriya bayanin nawa ne aka tara izuwa yanzu a cikin asusun ajiya na bai-daaya, kamar yadda gwamnatin Jonathan ta yi.” Cewar Comr. Beli.

www.muryaryanci.com

The post Tilas Buhari yayi bayanin nawa ne a Bital mali – Aminu Beli appeared first on Daily Nigerian Hausa.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here