Ya Kamata Sabon Shugaban ƙasa ya Tunasar da Mutane Kafin Sanar da Cire Tallafin...
Ya Kamata Sabon Shugaban ƙasa ya Tunasar da Mutane Kafin Sanar da Cire Tallafin Mai - Shekarau
Tsohon gwamnan jihar Kano Sanata Ibrahim Shekarau ya ce da ya kamata sabon shugaban ƙasar ya yi wa 'yan ƙasar bayani kafin cire...
Rundunar Tsaro ta Musamman: Gwamnatin Bauchi za ta Dauki Matasa 20,000 Aiki
Rundunar Tsaro ta Musamman: Gwamnatin Bauchi za ta Dauki Matasa 20,000 Aiki
Gwamnatin Bauchi ta ce za ta dauki matasa akalla dubu 20,000 aiki domin yakar matsalar tsaro da tabbatar da zaman lafiya da kwanciyar hankali, karkashin wata rundunar tsaro...
Gwamna Zulum Zai ɗauki Malamai 5,000 Aiki da Dawo da Karatun Yamma
Gwamna Zulum Zai ɗauki Malamai 5,000 Aiki da Dawo da Karatun Yamma
Gwamnar jihar Borno, Babagana Zulum ya ce za a dauki malamai 5,000 aiki don fara karatun firamare da sakandare da rana domin magance matsololin cunkoso da kuma rage...
Lagos: Jami’an Hukumar DSS Sun yi wa Ofishin EFCC Dirar-Mikiya
Lagos: Jami’an Hukumar DSS Sun yi wa Ofishin EFCC Dirar-Mikiya
Jami'an hukumar ƴan sandan ciki ta Najeriya DSS sun yi wa ofishin hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasar zagon-kasa a Lagos dirar-mikiya inda suka hana jami'an na...
Sabon Gwamnan Kano, Abba Gida-Gida ya Kori Shugaban Hukumar Jin Daɗin Alhazai na jihar
Sabon Gwamnan Kano, Abba Gida-Gida ya Kori Shugaban Hukumar Jin Daɗin Alhazai na jihar
Sabon gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ci gaba da korar mutanen da gwamnatin Ganduje ta naɗa.
Da safiyar Talatan nan, Gwamna Yusuf ya kori shugaban hukumar...
Za mu Sake Bibiyar Shari’ar Ado Doguwa – Gwamna Abba
Za mu Sake Bibiyar Shari'ar Ado Doguwa - Gwamna Abba
Sabon gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya sha alwashin sake waiwayen shari'ar Ado Doguwa.
Abba gida-gida ya ce za su bibiyi shari'ar zargin kisan kai da ake yi da tsohon shugaban...
Janye Tallafi: Fetur ya Haura N300 a Gidajen Mai
Janye Tallafi: Fetur ya Haura N300 a Gidajen Mai
Farashin man fetur ya fara lulawa sama tun kafin Bola Ahmed Tinubu ya shiga fadar Aso Rock.
Jawabin sabon shugaban kasar Najeriya ya jawo wasu ‘yan kasuwa sun kara kudin mai da...
Sabon Gwamnan Katsina, Dr.Radda ya Fitar da Jerin Mukamai 11
Sabon Gwamnan Katsina, Dr.Radda ya Fitar da Jerin Mukamai 11
Sabon Gwamnan jihar Katsina, Dr. Dikko Umaru Radda ya fitar da wadanda za su rike masa mukami.
Arch. Ahmed Musa Dangiwa ne zai rike kujerar Sakataren gwamnati a mulkin Dikko Umaru...
Na Tabbata Zan Bar Najeriya Fiye da Yadda na Same ta a 2015 –...
Na Tabbata Zan Bar Najeriya Fiye da Yadda na Same ta a 2015 - Shugaba Buhari
Cikin jawabinsa na bankwana a safiyar Asabar, Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya amince da ƙalubalaen da gwamnatinsa ta fuskanta, musamman game da garkuwa da...
Rantsar da Tinubu: Peter Obi ya Buƙaci ‘Yan Najeriya su Zauna Lafiya da Juna
Rantsar da Tinubu: Peter Obi ya Buƙaci 'Yan Najeriya su Zauna Lafiya da Juna
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Labour Party, Peter Obi, ya buƙaci ƴan Najeriya da su zauna cikin kwanciyar hankali.
Peter Obi ya yi kira ga ƴan...





















