‘Yan Bindiga Sun Harbe ‘Dan Takarar Jam’iyyar APC na Karamar Hukumar Kachia na Jahar...
'Yan Bindiga Sun Harbe 'Dan Takarar Jam'iyyar APC na Karamar Hukumar Kachia na Jahar Kaduna
Miyagun 'yan bindiga sun sheke Alamkah Dominic Usman, dan takarar shugabancin karamar hukuma na APC a Kachia.
Dominic yana kan hanyarsa ta zuwa jahar Binuwai ganin...
Shin da Gaske ne, EFCC ta Kama Sanata Umar Tanko Al-Makura da Matarsa ?
Shin da Gaske ne, EFCC ta Kama Sanata Umar Tanko Al-Makura da Matarsa ?
EFCC ta kama tsohon gwamnan jahar Nasarawa Tanko Al-Makura da matarsa.
Majiyoyi daga EFCC sun bayyana cewa an kama shi ne bisa zargin bannatar da kudi da...
Sako Igboho: Gwamnonin Yankin Yarabawa na Aiki Bayan Fage – Gwamna Sanwo-Olu
Sako Igboho: Gwamnonin Yankin Yarbawa na Aiki Bayan Fage - Gwamna Sanwo-Olu
Gwamnan Jahar Legas ya ce gwamnonin yankin Yarbawa na kai gwauro da mari wajen ganin an sako Sunday Igboho.
Ya ce ba lallai ne sai sun fito fili sun...
Shugaba Buhari ya Tabbatar da Cewa Zai Kawo Karshen Ta’addanci a Yankin Arewa –...
Shugaba Buhari ya Tabbatar da Cewa Zai Kawo Karshen Ta'addanci a Yankin Arewa - Gwamna Matawalle
Gwamnan jahar Zamfara Bello Matawalle, ya bayyana cewa Shugaba Buhari ya sha alwashin kawo karshen ta'addanci a yankin arewa.
Matawalle ya jadadda cewa gwamnonin yankin...
Kotu ta Hana Majalisar Jahar Kano Kan Bincikar Muhuyi Magaji
Kotu ta Hana Majalisar Jahar Kano Kan Bincikar Muhuyi Magaji
Wata babbar kotun jahar Kano ta tsawatarwa majalisar jahar Kano kan bincikar Rimingado.
Kotun karkashin jagorancin Mai shari'a Sanusi Ma'aji ta ce sai ta kammala shari'ar kafin a cigaba.
Idan mun tuna,...
Mutane Masu Hankali da Kuma Marubuta Tarihi ya Kamata su yi Adalci Akan Gwamnatina...
Mutane Masu Hankali da Kuma Marubuta Tarihi ya Kamata su yi Adalci Akan Gwamnatina - Shugaba Buhari
Shugaban ƙasa Buhari ya yi kira ga marubuta tarihi a Najeriya da su yi wa gwamnatinsa adalci.
Shugaban yace gwamnatinsa ta fuskanci ƙalubale da...
Dawo da Maganar Tsige Hadiza Bala Usman: Jam’iyyar PDP ta yi Kira ga Jami’an...
Dawo da Maganar Tsige Hadiza Bala Usman: Jam'iyyar PDP ta yi Kira ga Jami'an EFCC da Su Bincike ta da Rotimi Amaechi
Peoples Democratic Party (PDP) ta na so a hukunta Hadiza Bala Usman.
Jam’iyyar adawar ta dawo da maganar ne...
Shugaba Buhari Bai yi Wani Alkawarin Mika Mulki ga Bola Tinubu ba – Osita...
Shugaba Buhari Bai yi Wani Alkawarin Mika Mulki ga Bola Tinubu ba - Osita Okechukwu
Osita Okechukwu, jigo a jam'iyyar APC ya ce babu wata yarjejeniya cewa Buhari zai mika wa Tinubu mulki a 2023.
Okechukwu, shugaban VON, ya bayyana hakan...
2023: Matashi Mai Shekaru 35 Daga Jahar Kano Zai Tsaya Takarar Shugaban Kasa
2023: Matashi Mai Shekaru 35 Daga Jahar Kano Zai Tsaya Takarar Shugaban Kasa
Wani matashi daga jahar Kano ya gana da makusanta Ganduje domin sanar dasu aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa.
Matashin ya bayyana balo-balo cewa, zai tsaya takarar shugaban...
Da Zaran na Kammala Wa’adin Mulkina a 2023 Zai Koma Tallafawa Mabuƙata
Da Zaran na Kammala Wa'adin Mulkina a 2023 Zai Koma Tallafawa Mabuƙata
Gwamna Masari na jahar Katsina yace da zaran ya kammala wa'adin mulkinsa a 2023 zai koma tallafawa mabuƙata.
Masari yace tallafawa mutane shine hanyar da zata sa kowane mutum...






















