Home SIYASA Page 123

SIYASA

IBB ya Bayyana Dalilin da Yasa Ake Masa Laƙabi na Mugun Gwani da Maradona

0
IBB ya Bayyana Dalilin da Yasa Ake Masa Laƙabi na Mugun Gwani da Maradona Ibrahim Badamasi Babangida (IBB), tsohon shugaban kasa, ya yi karin haske kan yadda ya samu laƙabi na mugun gwani da Maradona. Tsohon shugaban kasar na mulkin soja...

kokarin Toshe Bakin Jama’a ba Zai Tabbata ba – IBB ga Gwamnati Mai ci

0
kokarin Toshe Bakin Jama’a ba Zai Tabbata ba - IBB ga Gwamnati Mai ci   Tsohon shugaban kasan Najeriya na mulkin soji, Janar Ibrahim Badamasi Babangida ya ce duk kokarin rufe bakin jama’a ta kafar sada zumunta ba zai tabbata ba. Dama...

2023: Halaye 8 da Ya Zama Dole Magajin Buhari ya Mallaka – IBB

0
2023: Halaye 8 da Ya Zama Dole Magajin Buhari ya Mallaka - IBB   Ana iya cewa Janar Ibrahim Badamasi Babangida (IBB), tsohon shugaban kasar Najeriya, yana da karfi idan aka zo batun siyasa a kasar. Yayin yakin wanda zai gaji shugaba...

Bayan Rasa Mulki: Muhammadu Sanusi II ya yi Magana Kan Haka

0
Bayan Rasa Mulki: Muhammadu Sanusi II ya yi Magana Kan Haka   Tsohon Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya yi magana a kan rasa rawaninsa. Muhammadu Sanusi II ya ce ya hakura da mulki ne domin ya tsira da mutuncinsa Sanusi II...

2023: Kada ku Bari Wanda ya Haura Shekaru 60 ya Zama Shugaban Kasar Najeriya...

0
2023: Kada ku Bari Wanda ya Haura Shekaru 60 ya Zama Shugaban Kasar Najeriya - IBB   Tsohon Shugaban kasa a mulkin soja, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, ya bayyana dalilin da ya sa bai kamata 'yan Najeriya su zabi tsofaffin 'yan...

Abinda ke Faruwa a Yanzu Yafi Muni Kan Abinda ya Faru Yayin da Nake...

0
Abinda ke Faruwa a Yanzu Yafi Muni Kan Abinda ya Faru Yayin da Nake Mulki - IBB   Tsohon shugaban kasa na mulkin soja, Ibrahim Babangida, yace ya yaki rashawa fiye da shugaba Buhari. Ya kara da cewa wadanda suka yi mulki...

Jiga-Jigan PDP da APC Sun Nuna Ra’ayinsu Akan a Bawa Matasa Ragamar Kula da...

0
Jiga-Jigan PDP da APC Sun Nuna Ra'ayinsu Akan a Bawa Matasa Ragamar Kula da Shugabancin Kasa An ƙarfafa wa matasan Najeriya gwiwar cewa su shirya don jagorantar kasar bayan zaɓen shugaban ƙasa mai zuwa. Wasu manyan jiga-jigan PDP da APC da...

Gwamna Zulum ya Magantu Kan Rikicin Rushe Coci da Kai a Jahar Borno

0
Gwamna Zulum ya Magantu Kan Rikicin Rushe Coci da Kai a Jahar Borno   Gwamna Babagana Zulum na jahar Borno ya yi alawadai da rikicin rushe wata coci da akayi kuma ya umarci ‘yansanda suyi bincike akai. Akalla an kashe mutum daya...

Dole ne Shugabannin PDP su Haɗa Kansu – Atiku Abubakar

0
Dole ne Shugabannin PDP su Haɗa Kansu - Atiku Abubakar   Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, yace dole ne shugabannin PDP su haɗa kansu. Atiku yace bai kamata ana samun irin wannan hatsaniyar a dai-dai wannan lokacin...

Gwamna Ganduje ya Ja Kunnen ‘Yan Kungiyar IPOB

0
Gwamna Ganduje ya Ja Kunnen 'Yan Kungiyar IPOB   Gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje, ya yi kira ga masu son ɓallewa daga kasa su canza tunaninsu. Ganduje yace hanyar da suka ɗakko ba mai bulle wa bace domin warware matsalar dake damun su...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta