Home SIYASA Page 125

SIYASA

2023: Har Yanzu Talakawa za su yi wa Shugaba Buhari Mubaya’a Kuma ba za...

0
2023: Har Yanzu Talakawa za su yi wa Shugaba Buhari Mubaya'a Kuma ba za su Taba Yin Watsi da Shi ba - Fadar Shugaban Kasa ga PDP Fadar shugaban kasa ta yi jawabi kan halin da zaben 2023 zai dauka,...

2023: Jam’iyyar APC na Samun Karuwar Mambobi Daga Jam’iyyar PDP

0
2023: Jamiyyar APC na Samun Karuwar Mambobi Daga Jam'iyyar PDP Ana ta samun sauye-sauye a sararin siyasar Najeriya gabanin babban zaben na 2023. Ya zuwa yanzu, da alama jam'iyyar adawa ta PDP tana shan kaye inda yawancin jiga-jiganta suke sauya sheka...

Hana su Hakkokkinsu: Jami’an ‘Yan Sandan Jahar Zamfara Sun Nuna Fushin Su Akan Gwamna...

0
Hana su Hakkokkinsu: Jami'an 'Yan Sandan Jahar Zamfara Sun Nuna Fushin Su Akan Gwamna Matawalle Bello Matawalle ya gamu da fushin ‘yan sanda bayan ‘yan bindiga sun yi ta’adi ‘Yan sanda sun tasa. Gwamna a gaba da ya zo duba gawar...

Dalilin da Yasa na Biyawa Dalibai 2000 Kudin Jarabawar NECO da NBAIS – Jibrin...

0
Dalilin da Yasa na Biyawa Dalibai 2000 Kudin Jarabawar NECO da NBAIS - Jibrin Kofa Abdulmumin Jibrin ya dauki nauyi dalibai 2000 domin su rubuta jarabawar NECO da NBAIS Tsohon dan majalisar wakilai ta kasa Honourable Abdulmumin Jibrin Kofa ya biyawa...

Abubuwan da ke Jawo Ta’addanci a Najeriya – Goodluck Jonathan

0
Abubuwan da ke Jawo Ta'addanci a Najeriya - Goodluck Jonathan   Tsohon shugaban kasar Najeriya ya magantu kan abubuwan da ke jawo ta'addanci a Najeriya. A cewarsa, yawaitar shaye-shayen miyagun kwayoyi ne ya jefa Najeriya zuwa halin da take ciki. Ya kuma koka...

Ba’a Gudanar da Zaɓen Fitar da ɗan Takara ba a Jahar Anambra – Ministan...

0
Ba'a Gudanar da Zaɓen Fitar da ɗan Takara ba a Jahar Anambra - Ministan ƙwadugo Danbarwa ta ɓarke a jam'iyyar APC reshen jahar Anambra biyo bayan bayyana wanda ya lashe zaɓen fitar da ɗan takara. Ministan ƙwadugo, Chris Ngige, yace kwata-kwata...

Niger Delta Avengers: Shugaba Buhari ya Bukaci Kungiyar da su Dena yi wa Kasa...

0
Niger Delta Avengers: Shugaba Buhari ya Bukaci Kungiyar da su Dena yi wa Kasa Barazana   Shugaba Muhammadu Buhari ya bukaci tsagerun Neja Delta su mayar da takubansu su dena yi wa kasa barazana. Shugaban kasar ya ce babu bukatar sabbin barazana...

Sace Kudin Gwamnatin da Ake yi ba ‘Yan Siyasa ne ke Satar su ba...

0
Sace Kudin Gwamnatin da Ake yi ba ‘Yan Siyasa ne ke Satar su ba - Sanata Urhoghide   Ma’aikatan gwamnati sun fi kowa satar kudaden gwamnati a kasar nan. Dan Majalisar Dattijan ya ce ‘yan siyasa ba su kai kashi 10 na...

Gwamnonin Kudu Maso Gabas Sun Nuna Rashin Goyan Bayan Su Akan Kungiyar IPOB

0
Gwamnonin Kudu Maso Gabas Sun Nuna Rashin Goyan Bayan Su Akan Kungiyar IPOB   Kungiyar Gwamnonin Kudu maso Gabas janye kanta daga kungiyoyin da ke neman ballewa a yankinsu. Hakazalika gwamnonin sun yi Allah wadai da tashin hankalin da ya biyo bayan...

Dakatar da Twitter: Fadar Shugaban Kasa ta Mayarwa da Gwamnonin PDP Martani

0
Dakatar da Twitter: Fadar Shugaban Kasa ta Mayarwa da Gwamnonin PDP Martani   Fadar shugaban kasa ta mayarwa gwamnonin jam'iyyar PDP martani kan batun dakatar da shafin Twitter a Nigeria da FG ta yi. Gwamnonin na jam'iyyar hamayya ta PDP sun soki...

Labarai

Latest News
Sheikh Kabara ya yi kira ga Babban Alƙalin Najeriya da ya Shiga Shari'arsaHukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama Matasa 21Kano: Matar da ta Haifi 'ya'ya 5 ta RasuKotu ta Bayar da Umarnin Kamo Shugaban PDP, TurakiAn Ceto Jami'in Gwamnatin Jihar Kano Daga Hannun 'Yan Ta'addaUkraine ta kai wa Rasha HariMun kai wa Jirgin Yaƙin Amurka Hari - Rundunar Sojin IranGwamnatin Iraq ta Gayyaci Manyan Jami’an Diflomasiyyar Iran da AmurkaSabbin Wuraren da za mu kai wa hari a Iran da Lebanon - Isra'ilaIran ta kai Sabbin Hare-Hare da Makamai Masu Linzami kan Isra'ilaAmurka/Iran: Sharuɗɗan da Iran ta Gindaya Kan Kawo ƙarshen YaƙinKotu ta Kama Google da Meta Kan SakaciHare-Haren Isra'ila kan Hezbollah: Adadin Mutanen da Aka Kashe a LebanonBahrain ta Fuskanci Mafi Munin Hare-HareQatar ta Magantu Kan Yaƙin Amurka da Iran