Home SIYASA Page 126

SIYASA

Kotu ta Hana Majalisar Jahar Kano Kan Bincikar Muhuyi Magaji

0
Kotu ta Hana Majalisar Jahar Kano Kan Bincikar Muhuyi Magaji   Wata babbar kotun jahar Kano ta tsawatarwa majalisar jahar Kano kan bincikar Rimingado. Kotun karkashin jagorancin Mai shari'a Sanusi Ma'aji ta ce sai ta kammala shari'ar kafin a cigaba. Idan mun tuna,...

Mutane Masu Hankali da Kuma Marubuta Tarihi ya Kamata su yi Adalci Akan Gwamnatina...

0
Mutane Masu Hankali da Kuma Marubuta Tarihi ya Kamata su yi Adalci Akan Gwamnatina - Shugaba Buhari Shugaban ƙasa Buhari ya yi kira ga marubuta tarihi a Najeriya da su yi wa gwamnatinsa adalci. Shugaban yace gwamnatinsa ta fuskanci ƙalubale da...

Dawo da Maganar Tsige Hadiza Bala Usman: Jam’iyyar PDP ta yi Kira ga Jami’an...

0
Dawo da Maganar Tsige Hadiza Bala Usman: Jam'iyyar PDP ta yi Kira ga Jami'an EFCC da Su Bincike ta da Rotimi Amaechi Peoples Democratic Party (PDP) ta na so a hukunta Hadiza Bala Usman. Jam’iyyar adawar ta dawo da maganar ne...

Shugaba Buhari Bai yi Wani Alkawarin Mika Mulki ga Bola Tinubu ba – Osita...

0
Shugaba Buhari Bai yi Wani Alkawarin Mika Mulki ga Bola Tinubu ba - Osita Okechukwu Osita Okechukwu, jigo a jam'iyyar APC ya ce babu wata yarjejeniya cewa Buhari zai mika wa Tinubu mulki a 2023. Okechukwu, shugaban VON, ya bayyana hakan...

2023: Matashi Mai Shekaru 35 Daga Jahar Kano Zai Tsaya Takarar Shugaban Kasa

0
2023: Matashi Mai Shekaru 35 Daga Jahar Kano Zai Tsaya Takarar Shugaban Kasa Wani matashi daga jahar Kano ya gana da makusanta Ganduje domin sanar dasu aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa. Matashin ya bayyana balo-balo cewa, zai tsaya takarar shugaban...

Da Zaran na Kammala Wa’adin Mulkina a 2023 Zai Koma Tallafawa Mabuƙata

0
Da Zaran na Kammala Wa'adin Mulkina a 2023 Zai Koma Tallafawa Mabuƙata   Gwamna Masari na jahar Katsina yace da zaran ya kammala wa'adin mulkinsa a 2023 zai koma tallafawa mabuƙata. Masari yace tallafawa mutane shine hanyar da zata sa kowane mutum...

2023: Har Yanzu Talakawa za su yi wa Shugaba Buhari Mubaya’a Kuma ba za...

0
2023: Har Yanzu Talakawa za su yi wa Shugaba Buhari Mubaya'a Kuma ba za su Taba Yin Watsi da Shi ba - Fadar Shugaban Kasa ga PDP Fadar shugaban kasa ta yi jawabi kan halin da zaben 2023 zai dauka,...

2023: Jam’iyyar APC na Samun Karuwar Mambobi Daga Jam’iyyar PDP

0
2023: Jamiyyar APC na Samun Karuwar Mambobi Daga Jam'iyyar PDP Ana ta samun sauye-sauye a sararin siyasar Najeriya gabanin babban zaben na 2023. Ya zuwa yanzu, da alama jam'iyyar adawa ta PDP tana shan kaye inda yawancin jiga-jiganta suke sauya sheka...

Hana su Hakkokkinsu: Jami’an ‘Yan Sandan Jahar Zamfara Sun Nuna Fushin Su Akan Gwamna...

0
Hana su Hakkokkinsu: Jami'an 'Yan Sandan Jahar Zamfara Sun Nuna Fushin Su Akan Gwamna Matawalle Bello Matawalle ya gamu da fushin ‘yan sanda bayan ‘yan bindiga sun yi ta’adi ‘Yan sanda sun tasa. Gwamna a gaba da ya zo duba gawar...

Dalilin da Yasa na Biyawa Dalibai 2000 Kudin Jarabawar NECO da NBAIS – Jibrin...

0
Dalilin da Yasa na Biyawa Dalibai 2000 Kudin Jarabawar NECO da NBAIS - Jibrin Kofa Abdulmumin Jibrin ya dauki nauyi dalibai 2000 domin su rubuta jarabawar NECO da NBAIS Tsohon dan majalisar wakilai ta kasa Honourable Abdulmumin Jibrin Kofa ya biyawa...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta