Abubuwan da ke Jawo Ta’addanci a Najeriya – Goodluck Jonathan
Abubuwan da ke Jawo Ta'addanci a Najeriya - Goodluck Jonathan
Tsohon shugaban kasar Najeriya ya magantu kan abubuwan da ke jawo ta'addanci a Najeriya.
A cewarsa, yawaitar shaye-shayen miyagun kwayoyi ne ya jefa Najeriya zuwa halin da take ciki.
Ya kuma koka...
Ba’a Gudanar da Zaɓen Fitar da ɗan Takara ba a Jahar Anambra – Ministan...
Ba'a Gudanar da Zaɓen Fitar da ɗan Takara ba a Jahar Anambra - Ministan ƙwadugo
Danbarwa ta ɓarke a jam'iyyar APC reshen jahar Anambra biyo bayan bayyana wanda ya lashe zaɓen fitar da ɗan takara.
Ministan ƙwadugo, Chris Ngige, yace kwata-kwata...
Niger Delta Avengers: Shugaba Buhari ya Bukaci Kungiyar da su Dena yi wa Kasa...
Niger Delta Avengers: Shugaba Buhari ya Bukaci Kungiyar da su Dena yi wa Kasa Barazana
Shugaba Muhammadu Buhari ya bukaci tsagerun Neja Delta su mayar da takubansu su dena yi wa kasa barazana.
Shugaban kasar ya ce babu bukatar sabbin barazana...
Sace Kudin Gwamnatin da Ake yi ba ‘Yan Siyasa ne ke Satar su ba...
Sace Kudin Gwamnatin da Ake yi ba ‘Yan Siyasa ne ke Satar su ba - Sanata Urhoghide
Ma’aikatan gwamnati sun fi kowa satar kudaden gwamnati a kasar nan.
Dan Majalisar Dattijan ya ce ‘yan siyasa ba su kai kashi 10 na...
Gwamnonin Kudu Maso Gabas Sun Nuna Rashin Goyan Bayan Su Akan Kungiyar IPOB
Gwamnonin Kudu Maso Gabas Sun Nuna Rashin Goyan Bayan Su Akan Kungiyar IPOB
Kungiyar Gwamnonin Kudu maso Gabas janye kanta daga kungiyoyin da ke neman ballewa a yankinsu.
Hakazalika gwamnonin sun yi Allah wadai da tashin hankalin da ya biyo bayan...
Dakatar da Twitter: Fadar Shugaban Kasa ta Mayarwa da Gwamnonin PDP Martani
Dakatar da Twitter: Fadar Shugaban Kasa ta Mayarwa da Gwamnonin PDP Martani
Fadar shugaban kasa ta mayarwa gwamnonin jam'iyyar PDP martani kan batun dakatar da shafin Twitter a Nigeria da FG ta yi.
Gwamnonin na jam'iyyar hamayya ta PDP sun soki...
Gwamnatin Tarayya na Kokarin Ganin an Tsabtace Abubuwan da ke Yawo a Kafofoin Sada...
Gwamnatin Tarayya na Kokarin Ganin an Tsabtace Abubuwan da ke Yawo a Kafofoin Sada Zumunta da Shafukan Yanar Gizo
Majalisa ta saurari ra’ayoyin mutane a kan kiran yi wa dokar NBC garambawul.
Minista ya bada shawarar kafa wasu dokoki wajen aiki...
Najeriya na Bukatar Shugabanni da Zasu Hada Kan ‘Yan Kasar – Yemi Osinbajo
Najeriya na Bukatar Shugabanni da Zasu Hada Kan 'Yan Kasar - Yemi Osinbajo
Mataimakin shugaban kasar Najeriya ya bayyana irin shugabannin da Najeriya ke bukata don ci gaban kasa.
Ya ce, dole ne a samu shugabanni masu son hada kan jama'a...
Lokaci ne Kawai Zai Nuna na yi Ritaya Daga Siyasa Ko Kada na yi...
Lokaci ne Kawai Zai Nuna na yi Ritaya Daga Siyasa Ko Kada na yi - Gwamna Ganduje
Gwamnan jahar Kano Ganduje ya magantu kan yaushe zai yi ritaya daga harkokin siyasa.
Ya bayyana cewa, wannan lamari ne na lokaci, idan lokaci...
Bama Maraba da Kai a Cikin Jam’iyyar mu – Kungiyar Jam’iyyar APC ga Gwamna...
Bama Maraba da Kai a Cikin Jam'iyyar mu - Kungiyar Jam'iyyar APC ga Gwamna Bala Mohammed
Wata kungiya na masu ruwa da tsaki a jam'iyyar APC a jahar Bauchi ta yi ikirarin cewa Gwamna Bala Mohammed na son komawa APC.
Sai...





















