Gwamna Okezie Ikpeazu ya Bayyana Wadanda Suke Kawo Hare-Hare Najeriya
Gwamna Okezie Ikpeazu ya Bayyana Wadanda Suke Kawo Hare-Hare Najeriya
Gwamnan jahar Abia, Okezie Ikpeazu ya ce ba makiyaya Fulani ke kai hare-hare a Nigeria ba.
Ikpeazu ya ce baki ne daga kasahen ketare kamar su Chadi da Mali ke shigowa...
Tsohon Jakadan Amurka, John Campbell ya yi Martani a Kan Lamarin Ministan Sadarwa
Tsohon Jakadan Amurka, John Campbell ya yi Martani a Kan Lamarin Ministan Sadarwa
Wani tsohon jakadan Amurka a Najeriya, John Campbell ya yi martani a kan lamarin Pantami.
Campbell ya bayyana cewa Amurka ta fi damuwa da ayyukan ta'addanci ba tunani...
Tambaya Akan Karbar Dala: Rayuwata ta na Fuskantar Babban Hadari a Halin Yanzu –...
Tambaya Akan Karbar Dala: Rayuwata ta na Fuskantar Babban Hadari a Halin Yanzu - Kabir Dakata
Kabir Dakata ya bayyana cewa wasu mutane su na ta bibiyar sahunsa.
Dakata ya ce rayuwarsa ta na fuskantar babban hadari a halin yanzu.
‘Dan gwagwarmayan...
Yadda Za’a Dakile Harin ‘Yan Bindiga a Makarantu – Gwamna El-Rufa’i
Yadda Za'a Dakile Harin 'Yan Bindiga a Makarantu - Gwamna El-Rufa'i
Gwamnan Kaduna Nasiru El-Rufai ya bayyana wasu abubuwa da ya dace ayi domin dakile harin yan bindiga a makarantun jahar.
Gwamnan ya ce ya kamata a samar d sansanin sojoji...
Shugaba Buhari ne Ummul Aba’isin Duk Rikicin da Ake Samu na Rarrabuwar kawunan ‘Yan...
Shugaba Buhari ne Ummul Aba'isin Duk Rikicin da Ake Samu na Rarrabuwar kawunan 'Yan Najeriya - Ayo Adebanjo
Shugaban ƙungiyar yarbawa ta Afenifere, Ayo Adebanjo, ya ce shugaba Buhari ne babban wanda baison ganin cigaban Najeriya.
Adebanjo yace ba yadda za'a...
Abinda ya Kawo Zancen Ministan Sadarwa a Zamun mu na Ranar Laraba – Femi...
Abinda ya Kawo Zancen Ministan Sadarwa a Zamun mu na Ranar Laraba - Femi Gbajabiamila
Majalisa ta ce ba a toshe korafin Ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani ba.
Rt. Hon. Femi Gbajabiamila ya ce bai hana Ndudi Elumelu gabatar da...
Fadar Shugaban Kasa ta Kare Ministan Sadarwa, Dr. Isa Pantami
Fadar Shugaban Kasa ta Kare Ministan Sadarwa, Dr. Isa Pantami
Ministan sadarwa da tattalin arziki na zamani, Isa Pantami, ya sha suka kan maganganun da yayi wadanda ke cike da rudani.
‘Yan Najeriya sun yi kira ga ministan da ya yi...
Shugaba Buhari ya Amince da Naɗin Sababbin Alƙalai 18 a kotun Daukaka ƙara
Shugaba Buhari ya Amince da Naɗin Sababbin Alƙalai 18 a kotun Daukaka ƙara
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya amince da nadin sabbin alkalai 18 na kotunan daukaka kara a Nigeria, The Cable ta ruwaito.
Kwamitin Kolin Shari'a ta Kasa, CJN, Karkashin...
‘Yan Majalisar Zartarwa Basu Tattauna a Kan Lamarin Dake Faruwa Game da Ministan Sadarwa...
'Yan Majalisar Zartarwa Basu Tattauna a Kan Lamarin Dake Faruwa Game da Ministan Sadarwa ba - Lai Mohammed
Ministan yaɗa labarai da al'adu, Lai Muhammed, yace sam basu tattauna kan lamarin dake faruwa da ministan sadarwa da tattalin arziƙin zamani...
Jam’iyyar PDP ta Jahar Kano ta Dakatar da Sanata Bello Hayatu Gwarzo
Jam'iyyar PDP ta Jahar Kano ta Dakatar da Sanata Bello Hayatu Gwarzo
Jam'iyyar PDP ta dakatar da Sanata Bello Hayatu Gwarzo na tsawon watanni shida.
An dakatar da Gwarzo ne kan zargin yi wa jam'iyya zagon kasa da kin amsa gayyatar...




















