Shugaba Buhari na Tafiyar Hawainiya – Hakeem Baba Ahmed
Shugaba Buhari na Tafiyar Hawainiya - Hakeem Baba Ahmed
Kungiyar Dattawan Arewa ta soki Shugaban kasa Muhammadu Buhari.
A cewar kakakin kungiyar, shugaban kasar na tafiyar hawainiya sosai wajen magance wasu matsalolin kasar.
Ya ce zai fada wa Buhari cewa kasar na...
Akwai Alaka Mai Karfi Tsakanin Shugaba Buhari da Bola Tinubu – Garba Shehu
Akwai Alaka Mai Karfi Tsakanin Shugaba Buhari da Bola Tinubu - Garba Shehu
Fadar shugaban kasa ta yi watsi da rahotannin cewa akwai rashin jituwa tsakanin shugaba Muhammadu Buhari da babban jigon jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu.
A jawabin da...
2023: Ifeanyi Okowa Tare da Gwamnoni 5 da Ka Iya Zama Sanatoci
2023: Ifeanyi Okowa Tare da Gwamnoni 5 da Ka Iya Zama Sanatoci
Shekarar 2021 muke amma batun zaɓen 2023 ya karaɗe ko ina a Najeriya.
A 2023, da yawa daga cikin gwamnonin Najeriya na kammala wa'adin mulkinsu karo na biyu.
Tuni dai...
Tinubu ya Bada Gudunmuwan N50m ga Wadanda Sukayi Asarar Dukiya a Gobarar Babbar kasuwar...
Tinubu ya Bada Gudunmuwan N50m ga Wadanda Sukayi Asarar Dukiya a Gobarar Babbar kasuwar Jahar Katsina
Babban jagora a jam'iyyar All Progressives Congress (APC) kuma tsohon gwamnan jahar Legas, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya bada gudunmuwan miliyan 50 ga wadanda...
Majalisar Dattijai ta Amince da Haliru Nababa a Matsayin Shugaban Hukumar Gyaran Hali
Majalisar Dattijai ta Amince da Haliru Nababa a Matsayin Shugaban Hukumar Gyaran Hali
Majalisar dattijai ta amince da bukatar shugaba Muhammadu Buhari na nadin shugaban hukumar dake kula da gidan gyaran hali wato kurkuku.
Majalisar ta amince da nadin ne biyo...
Gwamnatin Tarayya ta Ware N1.13bn domin Aikin Gina Hanyoyi a Fadin Najeriya
Gwamnatin Tarayya ta Ware N1.13bn domin Aikin Gina Hanyoyi a Fadin Najeriya
Gwamnatin tarayya ta ware makudan kudade domin aikin gina hanyoyi a fadin Najeriya.
Gwamnatin ta bayyana aikin da cewa, dukkan jahohin kasar za su ci gajiyarsa ciki har da...
Taƙaddama ta ɓarke a Majalisar Dattijai Tsakanin Sanatoci Biyu
Taƙaddama ta ɓarke a Majalisar Dattijai Tsakanin Sanatoci Biyu
Taƙaddama ta ɓarke a zaman majalisar dattijai na ranar Talata ya yin da aka kawo kudirin gina babbar cibiyar duba marasa lafiya ta ƙasa a karamar hukumar Mubi, jahar Adamawa.
Taƙaddamar ta...
Gwamnatin Tarayya ta Roƙi ƙungiyoyin ƙwadago na Kasa da Kada Su Shiga Yajin Aiki
Gwamnatin Tarayya ta Roƙi ƙungiyoyin ƙwadago na Kasa da Kada Su Shiga Yajin Aiki
Gwamnatin tarayya ta roƙi haɗakar ƙungiyoyin ƙwadugo na kasar nan da kada su tsunduma yajin aiki kamar yadda suke shirin yi.
Ministan ƙwadago na ƙasar ne ya...
Tsige Shugaba Buhari ba Shine Abinda Majalisar Tarayya ta sa a Gaba ba –...
Tsige Shugaba Buhari ba Shine Abinda Majalisar Tarayya ta sa a Gaba ba - Shugaban Majalisar Dattawa
Shugaban majalisar dattawa yayi fatali da kudurin da ke neman a tsige shugaba Buhari.
Ahmad Lawan ya bayyana cewa, tsige shugaban ba zai kawo...
APC Sai ta Kara Shekaru 32 a Karagar Mulki: Jam’iyyar PDP ta Mayarwa da...
APC Sai ta Kara Shekaru 32 a Karagar Mulki: Jam'iyyar PDP ta Mayarwa da Gwamna Buni Martani
Jam'iyyar PDP ta sha alwashin cewa jam'iyyar APC za ta tattara komatsanta ta bar mulki nan da 2023.
Kakakin jam'iyyar APC ya sanar da...





















