Home SIYASA Page 144

SIYASA

Kungiyar HEDA ta Gano Kadarorin Tsofaffin Manyan ‘Yan Siyasan Najariya da Suka Mallaka a...

0
Kungiyar HEDA ta Gano Kadarorin Tsofaffin Manyan 'Yan Siyasan Najariya da Suka Mallaka a Dubai   Wata kungiyar yaki da cin hanci da rashawa ta bankado wata babbar badakala. Ta bayyana cewa, ta gano wasu kadarori da wasu tsofaffin gwamnoni suka mallaka. Ta...

Dalilin da Yasa ‘Yan Bindiga ke Kai Hari Jahar Kaduna – Gwamna El-Rufa’i

0
Dalilin da Yasa 'Yan Bindiga ke Kai Hari Jahar Kaduna - Gwamna El-Rufa'i Gwamnan jahar Kaduna ya bayyana dalilan da yasa 'yan bindiga ke kai hari jahar ta Kaduna. Ya ce, hare-haren 'yan bindigan na da nasaba da kin tattaunawa da...

Olusegun Obasanjo da Sheikh Gumi Sun Shawarci Gwamnatin Tarayya Kan Matsalar Tsaro

0
Olusegun Obasanjo da Sheikh Gumi Sun Shawarci Gwamnatin Tarayya Kan Matsalar Tsaro   Tsohon shugaban kasar Najeriya Obasanjo ya gana da Sheikh Gumi kan batun matsalar tsaro. Fitattun biyu sun shawarci gwamnatin tarayya da ta kirkiri wasu kotuna don hukunta 'yan bindiga. Sun...

Shugaban Kasan Japan ya Nada Ministan Kadaici

0
Shugaban Kasan Japan ya Nada Ministan Kadaici   Shugaban kasar Japan yayi nadin ministan kadaici a kokarin shawo kan masu kashe kansu a kasar. An gano cewa an kirkiro wannan mukamin a kasar ne a watan Fabrairu don gujewa masu killace kansu...

NARD: Za mu yi Amfani da Tsumagiyarmu – Ministan Ayyuka da Kwadago ga Likitoci

0
NARD: Za mu yi Amfani da Tsumagiyarmu - Ministan Ayyuka da Kwadago ga Likitoci   Gwamnatin Najeriya zata zartar da hukuncin dakatar da biyan likitoci matsawar basu yi aiki ba saboda yajin aikin da suka tsunduma. Ministan ayyuka da kwadago, Chris Ngige...

Jam’iyyar APC ta Karyata Batun Zanga-Zangar Nuna adawa da Buhari a Landan

0
Jam'iyyar APC ta Karyata Batun Zanga-Zangar Nuna adawa da Buhari a Landan Jam'iyyar APC ta karyata hotunan da ke yawo ana ikirarin zanga-zangar nuna adawa da Buhari a Landan. Jam'iyyar ta bayyana asalin inda aka dauko hotunan, tare da bayyana ranan...

Allurar Rigakafin Corona: Gwamnatin Tarayya na Shirin Kashe Sama da N396bn

0
Allurar Rigakafin Corona: Gwamnatin Tarayya na Shirin Kashe Sama da N396bn   Gwamnatin za ta kashe kudaden da suka haura Naira biliyan 396 a cikin shekarun 2021 da 2022. Gwamnati ta kuma bayyana cewa, ana iya samun ragakafin sakamakon tallafi da ake...

APC ta Kasu Zuwa Kungiyoyi Uku – Buba Galadima

0
APC ta Kasu Zuwa Kungiyoyi Uku - Buba Galadima   Tsohon shakikin abokin shugaban kasa Muhammadu Buhari, Buba Galadima, yace kan 'yan APC a rabe yake. Dan jam'iyyar PDP yace a halin yanzu APC ta kasu zuwa kungiyoyi uku kuma kowacce kungiya...

Dalilin da Yasa na Koma APC – Shugaban Jam’iyyar PDP na Jahar Ebonyi

0
Dalilin da Yasa na Koma APC - Shugaban Jam'iyyar PDP na Jahar Ebonyi   Onyekachi Nwebonyi, tsohon shugaban jam'iyyar PDP na jahar Ebonyi ya ce ya yi farin cikin komawa APC. Nwebonyi, ya ce rashin adalci da ake yi wa Ibo da...

Shugaba Buhari ya Nada Sababbin Shugabanni a Hukumar NASENI

0
Shugaba Buhari ya Nada Sababbin Shugabanni a Hukumar NASENI   Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nada sababbin Darektocin NASENI. Sanarwar nadin mukamin ya fito ne kafin aji labarin zai bar Najeriya a dazu. Olayinka Adunni Komolafe ce ta zama sabuwar Darektar hukumar NASENI...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta