Home SIYASA Page 156

SIYASA

Gwamnatin Tarayya ta Kara Farashin Wutar Lantarki

0
Gwamnatin Tarayya ta Kara Farashin Wutar Lantarki Bayan karin farashin wuta da akayi a Nuwambar 2020, an sake tafka wani karin. Hukumar NERC ta ce nan da Yunin 2021 za ta kara wani karin kuma. Yan Najeriya basu gama kokawa kan karin...

Gwamnantin Jahar Kwara ta Sallami Kwamishinoninta

0
Gwamnantin Jahar Kwara ta Sallami Kwamishinoninta Gwamnan Kwara ya bada sanarwar ya sallami Kwamishinonin da ya nada. Hadimin Gwamnan ya bada sanarwa, ya ce SSG kadai ya tsallake sallamar. AbdulRahman AbdulRazaq ya godewa mukarraban da su ka yi masa hidima. Mai girma gwamnan...

Ma’aikatan Majalisar Dokoki Sun Koka da Rashin Biyan Albashi

0
Ma'aikatan Majalisar Dokoki Sun Koka da Rashin Biyan Albashi Wasu daga cikin ma'aikatan Majalisar Dokoki ta kasa sun koka dangane da rashin albashi. Ma'aikatan sun bayyana kusan shekara uku kenan ba su karbi albashi a Majalisar ta Dokoki ba. Daraktan, Hulda da...

Abia: Mambobin Majalisar Wakilai Daga PDP Zasu Koma APC

0
Abia: Mambobin Majalisar Wakilai Daga PDP Zasu Koma APC   Ficewar wasu mambobin majalisar wakilai daga Jam'iyyar PDP zuwa APC ta haddasa cece-kuce a zauren majalisa. Wani rahoto ya gano cewa akwai yiwuwar samun karin wasu mambobin majalisar da zasu koma APC...

Donald Trump: Shugaban Kasar Amurka Har Yanzu Yana Kan Bakarsa Na Shi Yaci Zabe

0
Donald Trump: Shugaban Kasar Amurka Har Yanzu Yana Kan Bakarsa Na Shi Yaci Zabe   Donald Trump ya dage a kan sai ya zarce a kan kujerar shugaban Amurka. Shugaban kasar Amurkan ya yi jawabi a Twitter, ya na cewa an yi...

Ali Ndume ya Bawa Shugaba Buhari Shawara

0
Ali Ndume ya Bawa Shugaba Buhari Shawara Ali Ndume, sanatan Jihar Borno ta kudu, ya shawarci shugaba Buhari ya yi sauye-sauye a kunshin gwamnatinsa. Sanata Ndume ya ce shugaba Buhari mutumin kirki ne da ke da kyakyawar niyya amma akwai masu...

Akwai Yiwuwar Gwamnoni Biyu na PDP Zasu Koma APC – Ayogu Eze

0
Akwai Yiwuwar Gwamnoni Biyu na PDP Zasu Koma APC - Ayogu Eze Ayogu Eze ya ce ba da dadewa ba wasu Jihohi za su koma hannun APC. Bayan APC ta karbe Imo da Ebonyi, jam’iyyar ta na ta harin wasu jihohin. Eze...

Gwamnatin Jahar Borno Zata Gina Jami’a Mai Zaman Kanta a Jahar

0
Gwamnatin Jahar Borno Zata Gina Jami'a Mai Zaman Kanta a Jahar Gwamna Zulum na Jihar Borno ya aza harsashin gina jami'ar Al-Ansar, jami'a mai zaman kanta a jahar Borno ranar Litinin. Gwamnan ya kuma ce a shirye gwamnatin sa take ta...

Mummunan Hasashe Game da Najeriya ba Zai Cika ba – Lai Mohammed

0
Mummunan Hasashe Game da Najeriya ba Zai Cika ba - Lai Mohammed Lai Mohammed ya bayyana cewa Najeriya ba zata taba zama kasar da zata gaza ba. Ya kuma jaddada cewa kasar na da samun ci gaba wajen yaki da 'yan...

‘Dan Majalisar APC Daga Kano ya Soki Gwamna Abdullahi Ganduje

0
'Dan Majalisar APC Daga Kano ya Soki Gwamna Abdullahi Ganduje   ya soki Gwamna Abdullahi Ganduje da manyan APC. J ya na wakiltar / , amma an ja layi a APC. ‘Dan Majalisar ya kira Gwamna barawo, ya kuma ce bai jin tsoron...

Labarai

Latest News
Hare-Haren Isra'ila kan Hezbollah: Adadin Mutanen da Aka Kashe a LebanonBahrain ta Fuskanci Mafi Munin Hare-HareQatar ta Magantu Kan Yaƙin Amurka da IranFaɗa ya kaure Tsakanin Sojojin Sudan da RSF a kan Iyakar HabashaAn Sauke Shugaban ƙaramar Hukumar Kumbotso Dake Jihar KanoTuhume-Tuhumen da ake yi wa El-RufaiAmurka/Iran: A Shirye Muke mu Karɓi Baƙuncin Tattaunawar Kawo ƙarshen Yaƙin - PakistanGobara: Gwamnatin Sokoto ta Gargaɗi Mata kan Amfani da GasKotun ƙolin Brazil ta Mayar da ɗaurin da ake yi wa Tsohon Shugaban ƙasarBabu Hujja da ke Tabbatar da Cewa Iran na da Makami mai Linzami mai Dogon Zango da zai iya kai wa Turai - BirtaniyaMe Kwankwaso da Obi ke Shirin ƙullawa?Carabao: Me ya Janyo wa Arsenal Rashin Nasara?Trump ya ce ya ɗage kai wa Tashoshin Samar da Lantarkin Iran Hari da Kwana BiyarBabu Shaidar Cewa Iran na Harin Birtaniya - Keir StarmerHezbollah ta kai Hare-hare Fiye da 60 kan Isra’ila