Home SIYASA Page 155

SIYASA

Jawabin Ministar Kudi Kan Batun Aro Kudaden ‘Yan Najeriya da ya Dade a Bankuna

0
Jawabin Ministar Kudi Kan Batun Aron Kudaden 'Yan Najeriya da ya Dade a Bankuna   Gwamnatin tarayya za ta kara tura bukatan wasu sabbin kudade cikin kasafin kudin 2021. Ana bukatan hakan ne domin sayawa yan Najeriya rigakafin cutar Korona. Za'a samo wadannan...

Shugaba Buhari ya Mika Sakon Ta’aziyya Na Rashin Nafisatu Galadima Aminu Usman

0
Shugaba Buhari ya Mika Sakon Ta'aziyya Na Rashin Nafisatu Galadima Aminu Usman Allah ya yi wa Hajiya Nafisatu Galadima Aminu Usman rasuwa, kamar yadda sanarwa daga fadar shugaban kasa ta nuna. Marigayiya Hajiya Nafisa ta kasance babbar aminiya ga iyalin shugaban...

‘Yan Bindiga Sun Halaka ‘Dan Takarar Kansila na Jam’iyyar PDP

0
'Yan Bindiga Sun Halaka 'Dan Takarar Kansila na Jam'iyyar PDP   Yan bindiga sun halaka dan takarar kansila a jahar Delta. 'Yan bindigan sun kuma sace wasu mutane biyu da ke tare da shi. Rundunar 'yan sandan Jahar Delta ta tabbatar da afkuwar...

Kudurin Kungiyar PYB FRONTIERS Kan Gwamnan Jahar Kogi

0
Kudurin Kungiyar PYB FRONTIERS Kan Gwamnan Jahar Kogi Kungiyar PYB FRONTIERS ta fara bugawa Yahaya Bello gangar takarar a 2023. Tace Gwamnan ya fi dacewa ya zama Shugaban kasa bayan Muhammadu Buhari. Daga dalilan magoya bayan Yahaya Bello shi ne ya kawo...

Ina da Yakinin Cewa Gwamnati Mai ci za ta yi Nasara a Kokarinta na...

0
Ina da Yakinin Cewa Gwamnati Mai ci za ta yi Nasara a Kokarinta na Tsaron Kasa - Garba Shehu   Fadar shugaban kasa ta yi martani kan matsalolin tsaro a Najeriya. Kakakin shugaban kasa, Garba Shehu, ya bayyana abunda Buhari ke yi...

‘Yan Gudun Hijira: Gwamnatin jahar Borno ta Saka Yara Fiye da 1000 a Makaranta

0
'Yan Gudun Hijira: Gwamnatin jahar Borno ta Saka Yara Fiye da 1000 a Makaranta   Gwamnan jahar Borno ya sanya yara 'yan gudun hijira 1,163 a makaranta a Damasak. Gwamnan wanda da kansa ya jagoranci shirin, ya share kwanaki a Damasak don...

Bayan Kamuwa da Cutar Korona: Tsohon Kwamishina a Jahar Edo ya Rasu

0
Bayan Kamuwa da Cutar Korona: Tsohon Kwamishina a Jahar Edo ya Rasu Mutanen jahar Edo sun tashi da alhinin mutuwar dan su, tsohon kwamishina a jahar, Didi Adodo. Ya rasu ne da safiyar Talata, 12 ga watan Janairu bayan fama da...

Sallamar Shugabannin Tsaro: Garba Shehu ya Mayarwa da Masu Batun Martani

0
Sallamar Shugabannin Tsaro: Garba Shehu ya Mayarwa da Masu Batun Martani   Mataimaki na musamman ga Shugaban kasa Buhari, Malam Garba Shehu ya ce 'yan Najeriya basu hango abinda Buhari ke hange. Ya yi wannan zancen ne bayan da aka tambayesa...

Farfesa Pat Utomi ya yi Kira ga ‘Yan Siyasar Arewacin Najeriya da Su Hada...

0
Farfesa Pat Utomi ya yi Kira ga 'Yan Siyasar Arewacin Najeriya da Su Hada Kai Don Ci Gaban Kasa Baki Daya   Wani farfesa ya siffanta 'yan siyasar arewacin Najeriya da matsorata wajen gyara fasalin kasar. Ya siffanta su da masu dogaro...

Babu Wanda Yake bi na Bashin Hakuri – Kwamishinan Abia ga ‘Yan Jam’iyyar PDP

0
Babu Wanda Yake bi na Bashin Hakuri - Kwamishinan Abia ga 'Yan Jam'iyyar PDP Karban bakuncin sanata Orji Kalu da wani kwamishinan Gwamna Ikpeazu yayi na ci gaba da janyo cece-kuce. Kwamishinan, Cosmos Ndukwe ya karbi bakuncin Kalu wanda ya kasance...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta