Kakakin Majalisar Kasar Amurka ta Nemi a Sauke Donald Trump Daga Kujerar Shugaban Kasa
Kakakin Majalisar Kasar Amurka ta Nemi a Sauke Donald Trump Daga Kujerar Shugaban Kasa
Kakakin majalisar kasar Amurka, Nancy Pelosi ta yi kira a kan sauke Donald Trump daga kujerarsa.
Nancy ta ce Trump mutum ne mai hatsarin gaske, ya kamata...
Ina Farin Cikin Cika Alkawarin da na Yiwa Al’ummar Mutane Masu Nakasa – Shugaba...
Ina Farin Cikin Cika Alkawarin da na Yiwa Al'ummar Mutane Masu Nakasa - Shugaba Buhari
Buhari ya cika alkawarinsa ga al'ummar nakasassun Najeriya, a cewarsa.
Hajiya Sadiya Umar Farouq ta kai nakasassu fadar shugaban kasa.
Shugaba Muhammadu ya bayyana cewa lallai ya...
Bishop Kukah ya Sake Sukar Mulkin Shugaba Buhari
Bishop Kukah ya Sake Sukar Mulkin Shugaba Buhari
Bishop Mathew Kukah ya sake caccakar mulkin shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Malamin ya nanata cewa ba zai yi shuru akan abubuwan da kefaruwa a kasar ba.
Yace duk sadda matsala ta kunno kai dole...
Rigakafin Korona: Atiku Abubakar ya Zama na Farko a Nageriya da ya Karbi Allurar
Rigakafin Korona: Atiku Abubakar ya Zama na Farko a Nageriya da ya Karbi Allurar
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya karbi allurar rigakafin cutar COVID-19.
Ana ganin cewa shine dan Najeriya na farko da ya karbi rigakafin.
The Cable ta ruwaito...
Rikici ya Kaure a Zauren Majalisar Ghana
Rikici ya Kaure a Zauren Majalisar Ghana
Rikici ya barke a zauren majalisar kasar Ghana tsakanin yan jam'iyyar NPP da NDC.
'Yan majalisar sun kacame da dambe kan jayayyar jam'iyyar da ke da rinjaye.
Daga bisani an tura jami'an sojoji zuwa zauren...
Shin da Gaske ne ‘Yan Majalisar Tarayya Zasu Hallarta Noman Wiwi a Najeriya ?
Shin da Gaske ne 'Yan Majalisar Tarayya Zasu Hallarta Noman Wiwi a Najeriya ?
Yan majalisar tarayya na yunkurin sahale amfani da wiwi kuma tuni kudirin ya tsallake karatun farko.
Za a sahale nomawa tare da kasuwancin wiwin don amfanin magani...
Donald Trump ya Yarda Zai Sauka Daga kan Mulki
Donald Trump ya Yarda Zai Sauka Daga kan Mulki
Daga karshe, shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya amince zai sauka daga mulki kuma ya mikawa Joe Biden bayan majalisar dokoki ta rattaba hannu kan sakamakon zaben.
Amma duk da amincewa da...
Amurka: Nasarar Joe Biden Kan Donald Trump
Amurka: Nasarar Joe Biden Kan Donald Trump
Majalisar dokokin Amurka ta tabbatar da nasarar Joe R Biden Jr a matsayin zababben shugaban kasa bayan nasara kan Donald Trump.
Kidayar kuri'un jihar Vermont ta baiwa Joe Biden adadin kuri'un Electoral College 279...
Yayin da Gwamnatin Najeriya ta Kara Farashin Wutar Lantarki: Kasar Ghana Zasu Sha Wutar...
Yayin da Gwamnatin Najeriya ta Kara Farashin Wutar Lantarki: Kasar Ghana Zasu Sha Wutar Lantarki Kyauta na Tsawon Watanni Uku
Al'ummar kasar Ghana za su mori lantarki kyauta na tsawon watanni uku.
Gwamnatin kasar ne ta bada wannan umurnin a matsayin...
Jam’iyyar PDP ta Kara Rasa Mambobinta a Jahar Zamfara
Jam'iyyar PDP ta Kara Rasa Mambobinta a Jahar Zamfara
Dubun dubatar mambobin jam'iyyar PDP sun yi kaura zuwa jam'iyyar APC a garin Kauran Namoda, jihar Zamfara.
Masu sauya shekar sun bayyana cewa sun bar PDP ne saboda rashin shugabanci a jam'iyyar.
Sauyin...




















