Gwamnatin Jahar Borno Zata Kara Daukan Likitoci 40 Aiki
Gwamnatin Jahar Borno Zata Kara Daukan Likitoci 40 Aiki
Gwamnan jahar Borno ya sake bada umarnin kara daukan likitoci don inganta asibitocin jahar.
Gwanman a baya ya ba da umarnin daukar ma'aikatan lafiya sama da 500 a jahar.
Gwamnanatin jahar ta kuma...
Jam’iyyar APC za ta Zama Mafi Girman Jam’iyya a Nahiyar Afirka – Gwamnan Kogi
Jam'iyyar APC za ta Zama Mafi Girman Jam'iyya a Nahiyar Afirka - Gwamnan Kogi
Gwamna Yahaya Bello na jahar Kogi ya ce kwanan nan jam'iyyar APC za ta zama shahararriyar jam'iyya a nahiyar Afirka.
A cewar gwamnan, za su koyar da...
2023: Manyan ‘Yan Siyasa 4 da Ake Saka Rai Zasu Tsaya Takarar Shugaban Kasa
2023: Manyan 'Yan Siyasa 4 da Ake Saka Rai Zasu Tsaya Takarar Shugaban Kasa
Ana ci gaba da tattauna yadda tseren shugabancin 2023 zai kasance, koda dai masana harkokin siyasa na ganin cewa ya yi wuri da yawa da za...
Gwamnatin Tarayya ta Kashe Kusan N120bn a 2020 – Ministar Kudi
Gwamnatin Tarayya ta Kashe Kusan N120bn a 2020 - Ministar Kudi
Ministar kudi da kasafin kudi, Zainab Ahmed Shamsuna, ta bayyana cewa gwamnatin tarayya ta kashe N118.37 billion annobar Korona kadai a shekarar 2020.
Ministar ta bayyana hakan ne yayin jawabi...
Bude Makarantu: Gwamnatin Jahar Bauchi ta Saka Ranar 18 ga Watan Janairu
Bude Makarantu: Gwamnatin Jahar Bauchi ta Saka Ranar 18 ga Watan Janairu
Gwamnatin jahar Bauchi ta sanar da ranar da zata bude dukkan makarantun ta.
Gwamnatin jahar ta bayyana kulawa da kiyayewa da ta shirya yi don kaucewa kamuwa da COVID-19.
Gwamnatin...
Rashin Kwarewar Hadiman Buhari ya Bata ma Shugaban Kasar Suna da Mutuncinsa – Laori...
Rashin Kwarewar Hadiman Buhari ya Bata ma Shugaban Kasar Suna da Mutuncinsa - Laori Kwamoti
Dan majalisa, Laori Kwamoti, ya ce hadiman Shugaban kasa Muhammadu Buhari sun mayar da Najeriya abun dariya.
Kwamoti ya ce rashin kwarewar hadiman Buhari ya bata...
Tsohon Gwamnan Legas da Kuma Imo Ya Rasu
Tsohon Gwamnan Legas da Kuma Imo Ya Rasu
Tsohon gwamna a mulkin soja, Ndubisi Kanu, ya mutu yana da shekaru 77 a duniya.
A lokacin yana soja, Kanu, ya yi gwamna a jahohin Legas da kuma Imo.
Bayan Kanu ya yi murabus...
Hukumar Kula da Sufuri ta Jiragen Kasa a Najeriya ta Kawo Babban Cigaba
Hukumar Kula da Sufuri ta Jiragen Kasa a Najeriya ta Kawo Babban Cigaba
Hukumar kula da sufuri ta jiragen kasa a Nigeria (NRC) ta dauki babban mataki domin kawo karshen matsalar magudin sayar da tikiti.
Matafiya na yawan kokawa akan yadda...
Shugaban Majalisar Dattijai ya Shawarci Shugabannin Najeriya da Su Dukufa Wajen Yiwa Mutane Aiki
Shugaban Majalisar Dattijai ya Shawarci Shugabannin Najeriya da Su Dukufa Wajen Yiwa Mutane Aiki
Ahmad Lawan ya shawarci shugabbanin kasar nan da su mai da hankali wajen yi wa al'ummarsu aiki.
Shugaban majalisar dattijan, ya ja hankalinsu da su daina bada...
Buɗe Makaranta: Jami’ar ABU Zaria ta Saka Ranar 25 ga Watan Janairu
Buɗe Makaranta: Jami'ar ABU Zaria ta Saka Ranar 25 ga Watan Janairu
Daga karshe, Jami'ar ABU Zaria ta sanya ranar 25 ga watan Janairu domin buɗe makaranta.
Sai dai jami'ar ta shirya wani tsari da za ta bi wajen koyar da...





















