Muhimmin Sakon da Babban Sarkin Ife, Adeyaye Ogunwusi ya Aikawa ‘Yan Siyasa
Muhimmin Sakon da Babban Sarkin Ife, Adeyaye Ogunwusi ya Aikawa 'Yan Siyasa
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya gana da gwamnonin Jahohin Oyo da Ondo da kuma shugaban majalisar saraukan kabilar Yoruba.
Babban sarkin masarautar Ife, Adeyeye Ogunwusi, ya ce sun ziyarci...
Sababbin Hafsoshin Tsaro: Jawabin Ministan Kwadago da Ayyuka Kan Nadin da Shugaba Buhari ya...
Sababbin Hafsoshin Tsaro: Jawabin Ministan Kwadago da Ayyuka Kan Nadin da Shugaba Buhari ya yi
Sanata Chris Ngige, ministan kwadago da ayyuka ya taya Shugaba Buhari murna bisa nadin sabbin manyan hafsoshin sojoji.
Ngige ya bayyana sauyan manyan hafsoshin tsaron a...
Yaduwar Korona: Shugaba Buhari ya Saka Sabuwar Doka
Yaduwar Korona: Shugaba Buhari ya Saka Sabuwar Doka
Najeriya ta kafa sabuwar dokar hukunta masu saba dokokin da aka kafa don dakile yaduwar COVID-19.
A ranar Talata, mutane 15 suka rasa rayukansu sakamakon cutar.
Adadin wadanda suka kamu da cutar a duniya...
Muna Cikin Wani Mawuyacin Yanayi – Shugaba Buhari ga Sababbin Hafsoshin Tsaro
Muna Cikin Wani Mawuyacin Yanayi - Shugaba Buhari ga Sababbin Hafsoshin Tsaro
A yau ne shugaban kasa ya yi zama da sababbin shugabannin sojoji a Aso Villa.
Wannan ne karon farko da Muhammadu Buhari ya hadu da sababbin hafsoshin.
Buhari ya yi...
Gwamnatin Tarayya ta Fara Raba Tallafin Kudi ga Matan Jahar Kaduna
Gwamnatin Tarayya ta Fara Raba Tallafin Kudi ga Matan Jahar Kaduna
Gwamnatin tarayya ta fara raba wa matan jahar Kaduna kudin tallafi N20,000.
An bayyana cewa, za a tallafawa matan ne a fadin kananan hukumomi 23 a jahar Kaduna.
Gwamnatin jahar Kaduna...
Jawabin Gwamnan Jahar Borno Kan naɗa Sababbin Hafsoshin Tsaro da Shugaba Buhari ya yi
Jawabin Gwamnan Jahar Borno Kan naɗa Sababbin Hafsoshin Tsaro da Shugaba Buhari ya yi
Gwamna Babagana Umara Zulum ya bayyana jin dadin sa da nada sabbin hafsoshin tsaro tare da godewa na baya.
Gwamnan na Jahar Borno ya tabbatar da cewa...
Cutar Sarkewar Numfashi: Gwamnan Jahar Benue Ya Kamu da Cutar
Cutar Sarkewar Numfashi: Gwamnan Jahar Benue Ya Kamu da Cutar
Gwamnan jahar Benue, Samuel Ortom, ya shiga jerin gwamnonin Najeriya da suka kamu da cutar Coronavirus.
Sakataren yada labaran gwamnan, Terver Akase, ya sanar da hakan ranar Laraba.
Akase, a jawabin da...
Dalilin Sallamar Hafsoshin Tsaro – Fadar Shugaban Kasa
Dalilin Sallamar Hafsoshin Tsaro - Fadar Shugaban Kasa
Fadar shugaban kasa ta ce ba saboda gazawa bane aka sallami tsoffin hafsoshin tsaro ba.
An sallamesu ne saboda ana bukatar sabbin jini kuma da sabbin dabarun yaki.
Buhari ya jinjinawa tsoffin hafsoshin tsaron...
Kare Shugaban Kasa ba Kishin Kasa Bane – Dan Majalisa ga Ministan Yada Labarai
Kare Shugaban Kasa ba Kishin Kasa Bane - Dan Majalisa ga Ministan Yada Labarai
Honarabul Ben Igbakpa, mamba a majalisar wakilai, ya caccaki ministan yada labarai, Lai Mohammed.
A cewar dan majalisar, kalaman Lai Mohammed na matukar bashi mamaki duk lokacin...
Babbar Kotun Birnin Tarayya ta Bada Umarnin Kwace Kudaden Tsohon Gwamnan Zamfara
Babbar Kotun Birnin Tarayya ta Bada Umarnin Kwace Kudaden Tsohon Gwamnan Zamfara
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada umarnin kwace kudaden bankunan Abdulaziz Yari.
Kotun ta bada wannan umarnin ne sakamakon maka tsohon gwamnan kotu da hukumar ICPC...





















