Home SIYASA Page 153

SIYASA

Muhimmin Sakon da Babban Sarkin Ife, Adeyaye Ogunwusi ya Aikawa ‘Yan Siyasa

0
Muhimmin Sakon da Babban Sarkin Ife, Adeyaye Ogunwusi ya Aikawa 'Yan Siyasa Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya gana da gwamnonin Jahohin Oyo da Ondo da kuma shugaban majalisar saraukan kabilar Yoruba. Babban sarkin masarautar Ife, Adeyeye Ogunwusi, ya ce sun ziyarci...

Sababbin Hafsoshin Tsaro: Jawabin Ministan Kwadago da Ayyuka Kan Nadin da Shugaba Buhari ya...

0
Sababbin Hafsoshin Tsaro: Jawabin Ministan Kwadago da Ayyuka Kan Nadin da Shugaba Buhari ya yi Sanata Chris Ngige, ministan kwadago da ayyuka ya taya Shugaba Buhari murna bisa nadin sabbin manyan hafsoshin sojoji. Ngige ya bayyana sauyan manyan hafsoshin tsaron a...

Yaduwar Korona: Shugaba Buhari ya Saka Sabuwar Doka

0
Yaduwar Korona: Shugaba Buhari ya Saka Sabuwar Doka Najeriya ta kafa sabuwar dokar hukunta masu saba dokokin da aka kafa don dakile yaduwar COVID-19. A ranar Talata, mutane 15 suka rasa rayukansu sakamakon cutar. Adadin wadanda suka kamu da cutar a duniya...

Muna Cikin Wani Mawuyacin Yanayi – Shugaba Buhari ga Sababbin Hafsoshin Tsaro

0
Muna Cikin Wani Mawuyacin Yanayi - Shugaba Buhari ga Sababbin Hafsoshin Tsaro A yau ne shugaban kasa ya yi zama da sababbin shugabannin sojoji a Aso Villa. Wannan ne karon farko da Muhammadu Buhari ya hadu da sababbin hafsoshin. Buhari ya yi...

Gwamnatin Tarayya ta Fara Raba Tallafin Kudi ga Matan Jahar Kaduna

0
Gwamnatin Tarayya ta Fara Raba Tallafin Kudi ga Matan Jahar Kaduna   Gwamnatin tarayya ta fara raba wa matan jahar Kaduna kudin tallafi N20,000. An bayyana cewa, za a tallafawa matan ne a fadin kananan hukumomi 23 a jahar Kaduna. Gwamnatin jahar Kaduna...

Jawabin Gwamnan Jahar Borno Kan naɗa Sababbin Hafsoshin Tsaro da Shugaba Buhari ya yi

0
Jawabin Gwamnan Jahar Borno Kan naɗa Sababbin Hafsoshin Tsaro da Shugaba Buhari ya yi   Gwamna Babagana Umara  Zulum ya bayyana jin dadin sa da nada sabbin hafsoshin tsaro tare da godewa na baya. Gwamnan na Jahar Borno ya tabbatar da cewa...

Cutar Sarkewar Numfashi: Gwamnan Jahar Benue Ya Kamu da Cutar

0
Cutar Sarkewar Numfashi: Gwamnan Jahar Benue Ya Kamu da Cutar   Gwamnan jahar Benue, Samuel Ortom, ya shiga jerin gwamnonin Najeriya da suka kamu da cutar Coronavirus. Sakataren yada labaran gwamnan, Terver Akase, ya sanar da hakan ranar Laraba. Akase, a jawabin da...

Dalilin Sallamar Hafsoshin Tsaro – Fadar Shugaban Kasa

0
Dalilin Sallamar Hafsoshin Tsaro - Fadar Shugaban Kasa   Fadar shugaban kasa ta ce ba saboda gazawa bane aka sallami tsoffin hafsoshin tsaro ba. An sallamesu ne saboda ana bukatar sabbin jini kuma da sabbin dabarun yaki. Buhari ya jinjinawa tsoffin hafsoshin tsaron...

Kare Shugaban Kasa ba Kishin Kasa Bane – Dan Majalisa ga Ministan Yada Labarai

0
Kare Shugaban Kasa ba Kishin Kasa Bane - Dan Majalisa ga Ministan Yada Labarai   Honarabul Ben Igbakpa, mamba a majalisar wakilai, ya caccaki ministan yada labarai, Lai Mohammed. A cewar dan majalisar, kalaman Lai Mohammed na matukar bashi mamaki duk lokacin...

Babbar Kotun Birnin Tarayya ta Bada Umarnin Kwace Kudaden Tsohon Gwamnan Zamfara

0
Babbar Kotun Birnin Tarayya ta Bada Umarnin Kwace Kudaden Tsohon Gwamnan Zamfara   Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada umarnin kwace kudaden bankunan Abdulaziz Yari. Kotun ta bada wannan umarnin ne sakamakon maka tsohon gwamnan kotu da hukumar ICPC...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta