Home SIYASA Page 152

SIYASA

Halayyar ‘Yan Najeriya ce Matsalar Najeriya – Garba Shehu

0
Halayyar 'Yan Najeriya ce Matsalar Najeriya - Garba Shehu   Mai magana da yawun shugaban kasa Garba Shehu bayyana cewa halayyar 'yan Najeriya ne matsalar Najeriya. Matsayin Najeriya a cin hanci da rashawar duniya na nuna cin hanci da rashawan 'yan Najeriya...

Babban Abin kunya ne Ace shugaba Buhari, a Matsayin Tsohon Soja, ya Gaza...

0
Babban Abin kunya ne Ace shugaba Buhari, a Matsayin Tsohon Soja, ya Gaza Magance Rashin Tsaro - Olusegun Obasanjo  Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya kara sukar shugaban kasa, Muhammadu Buhari, akan harkar tsaro. Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya kara...

Rashin Lafiyar Umaru Musa Yar’adua: Jawabin Olusegun Obasanjo Kan Lamarin

0
Rashin Lafiyar Umaru Musa Yar'adua: Jawabin Olusegun Obasanjo Kan Lamarin Olusegun Obasanjo ya bayyana cewa yana da masaniyar cewa marigayi Umaru Musa Yar'adua bashi da koshin lafiya kafin ya goyi bayansa. Tsohon shugaban kasar ya musanta zargin cewa kutunguila da kitimurmura...

Ina Kira da a yi Watsi da Kaiwa da Kawowa na Makiyaya Daga Sassan...

0
Ina Kira da a yi Watsi da Kaiwa da Kawowa na Makiyaya Daga Sassan Arewa Zuwa Kudancin Najeriya - Gwamnan Kano   Abdullahi Ganduje, gwamnan jihar Kano ya bukaci a sanya dokar hana yawon shanu daga arewa zuwa kudu. Ya ce za...

Dan Majalisa ya Harbe Dan Fashi

0
Dan Majalisa ya Harbe Dan Fashi Wani dan majalisar tarayya dan jahar Sokoto ya samu nasarar aika wani dan fashi lahira. Dan majalisar ya harbe dan fashin yayain da suka shiga gidansa yin sata da 'yan uwansa. Rundunar 'yan sanda ta jahar...

Gwamnatin Jahar Borno ta Nada Sabon Shehun Dikwa

0
Gwamnatin Jahar Borno ta Nada Sabon Shehun Dikwa Biyo bayan rasuwar Shehun Dikwa a makon da ya gabata, an nada sabon Shehun na Dikwa. Gwamna Babagana Umaru Zulum ne ya nada sabon Shehun a wata sanarwa da aka fitar. An nada Abba...

Rijistar Jam’iyyar APC: Muhammad Rili Yayi Kira Ga Matasa Da Su Shiga Siyasa Domin...

0
Rijistar Jam'iyyar APC: Muhammad Rili Yayi Kira Ga Matasa Da Su Shiga Siyasa Domin A Dama Dasu   A shirye shiryen da Jam'iyya mai rike da mulki ta All Progressive Congress (APC) ke yi na fara yin rijista ga al'umma da...

Yadda Shugaba Buhari ya Siffanta Cutar Corona

0
Yadda Shugaba Buhari ya Siffanta Cutar Corona   Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewa akwai bukatar hadin kai don yaki da Korona. Shugaban ya siffanta Korona da wani kalubale dake addabar duniya kamar sauran ta'addanci. Shugaban ya bukaci kasashe da su hada kai...

Dambe ya Barke Tsakanin ‘Yan Majalisa

0
Dambe ya Barke Tsakanin 'Yan Majalisa   Wasu 'yan majalisa sun bai wa hammata iska yayin wani zama na majalisar tarayya. Wadanda suka kwashi damben 'yan majalisar ne na yankunan da ake samun man fetur. Take a wurin aka ga wasu daga cikin...

APC: ‘Yan Majalisa Shida na Jahar Ogun Sun Koma Jam’iyyar

0
APC: 'Yan Majalisa Shida na Jahar Ogun Sun Koma Jam'iyyar 'Yan majalisa shida tare da shugaban marasa rinjaye na jahar Ogun ne suka koma jam'iyyar APC. Kakakin majalisar ya sanar da hakan a zaman majalisar na ranar Alhamis a wasiku mabanbanta. Sun...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta