Home SIYASA Page 158

SIYASA

Mataimakin Shugaban Kasa Yemi Osinbajo zai Zama Shugaban Kasan Najeriya – Fasto gaisiehas

0
Mataimakin Shugaban Kasa Yemi Osinbajo zai Zama Shugaban Kasan Najeriya - Fasto gaisiehas Wani Shugaban addini a kasar Ghana, Prophet Nigel Gaisiehas ya yi wasu hasashe game da abubuwan da yake ganin za su faru a nan gaba. Daya daga cikin...

Gwamnatin Jahar Kaduna ta Yantar da Bursunoni 12

0
Gwamnatin Jahar Kaduna ta Yantar da Bursunoni 12 A yayin bikin shiga sabuwar shekara, gwamnan jahar Kaduna ya yiwa Bursunoni 12 afuwa. A cewar Muyiwa Adekeye, mai bashi shawara na musamman kan labarai da sadarwa, Gwamna El-Rufai ya bayar da umurnin...

Sabuwar Shekara: Muhimman Abubuwa  Biyar da Shugaba Buhari ya Fada Cikin Jawabinsa

0
Sabuwar Shekara: Muhimman Abubuwa  Biyar da Shugaba Buhari ya Fada Cikin Jawabinsa   Yayinda yan Najeriya ke murnan sabuwar shekara, shugaba Muhammadu Buhari ya yi jawabi ga al'ummarsa da safiyar Juma'a, 1 ga watan Junairu, 2021. Shugaban kasan ya jaddada alkawuran da...

‘Yan Sanda Sun Sake Kama Mawallafin Sahara Reporters – Omoyela Sowore

0
'Yan Sanda Sun Sake Kama Mawallafin Sahara Reporters - Omoyela Sowore 'Yan sandan Najeriya sun damke Omoyele Sowore a kan wata sabuwar zanga-zanga da ya fito. An damke shi a babban birnin tarayya bayan bayyana a zanga-zangar #CrossoverWithProtest. Tun a ranar Alhamis...

Gwamnan Jahar Abia ya yi Martani Kan Barin Jam’iyyar PDP

0
Gwamnan Jahar Abia ya yi Martani Kan Barin Jam'iyyar PDP   Gwamna Okozie Ikpeazu ya magantu a kan rade-radin cewa yana shirin sauya sheka. Ikpeazu ya ce sam bai ga dalilin da zai sa ya bar PDP zuwa wata jam'iyya ba. Ya kuma...

2023: Kudirin Gwamnan Kogi ya Fara Bayyana Kan Zama Shugaban Kasa

0
2023: Kudirin Gwamnan Kogi ya Fara Bayyana Kan Zama Shugaban Kasa Ana sanya ran tseren neman zaben Shugaban kasa na 2023 zai kankama a shekarar nan ta 2021. Ana kuma sanya ran cewa mafi akasarin masu neman takara za su bayyana...

Ribas: Kotu ta yi Watsi da Shugaban Kwamitin Rikon Kwarya na Jam’iyyar APC

0
Ribas: Kotu ta yi Watsi da Shugaban Kwamitin Rikon Kwarya na Jam'iyyar APC Wani bangare na jam'iyyar APC ya yi martani ga hukuncin kotun daukaka kara wanda ta kori shugaban kwamitin rikon kwaryanta a Ribas. Wani jigo na jam'iyyar, Isaac Ogbula...

Gwamnan Jahar Imo ya Kira ‘Yan Jam’iyyar APC na Jahar Taro

0
Gwamnan Jahar Imo ya Kira 'Yan Jam'iyyar APC na Jahar Taro Sam Onwuemeodo ya fadi abin da ya hana Rochas Okorocha zuwa taron Imo. Hadimin na Rochas Okorocha ya yi kaca-kaca da Gwamnatin Hope Uzodinma. Onwuemeodo ya ce duk wasu kusoshi da...

Gwamnatin Jahar Nasarawa ta Nada Mace ta Farko a Matsayin Babbar Jojin Jahar

0
Gwamnatin Jahar Nasarawa ta Nada Mace ta Farko a Matsayin Babbar Jojin Jahar   Gwamna Abdullahi Sule na jahar Nasarawa ya nada Justice Aisha Bashir babbar jojin jahar, Mai shari'a Aisha Bashir ita ce ta farko mace da ta zama babbar joji...

2020: Al’amura 5 da Suka Cakude a Siyasar Najeriya

0
2020: Al'amura 5 da Suka Cakude a Siyasar Najeriya   Daga massasarar tattalin arziki zuwa rashin tsaro da ya laƙume rayuwa zuwa siyasa inda kowanne ke burin ganin shi ya kai labari. A ɓangaren siyasa, mun zaƙulo abubuwan da suka faru kuma...

Labarai

Latest News
Hare-Haren Isra'ila kan Hezbollah: Adadin Mutanen da Aka Kashe a LebanonBahrain ta Fuskanci Mafi Munin Hare-HareQatar ta Magantu Kan Yaƙin Amurka da IranFaɗa ya kaure Tsakanin Sojojin Sudan da RSF a kan Iyakar HabashaAn Sauke Shugaban ƙaramar Hukumar Kumbotso Dake Jihar KanoTuhume-Tuhumen da ake yi wa El-RufaiAmurka/Iran: A Shirye Muke mu Karɓi Baƙuncin Tattaunawar Kawo ƙarshen Yaƙin - PakistanGobara: Gwamnatin Sokoto ta Gargaɗi Mata kan Amfani da GasKotun ƙolin Brazil ta Mayar da ɗaurin da ake yi wa Tsohon Shugaban ƙasarBabu Hujja da ke Tabbatar da Cewa Iran na da Makami mai Linzami mai Dogon Zango da zai iya kai wa Turai - BirtaniyaMe Kwankwaso da Obi ke Shirin ƙullawa?Carabao: Me ya Janyo wa Arsenal Rashin Nasara?Trump ya ce ya ɗage kai wa Tashoshin Samar da Lantarkin Iran Hari da Kwana BiyarBabu Shaidar Cewa Iran na Harin Birtaniya - Keir StarmerHezbollah ta kai Hare-hare Fiye da 60 kan Isra’ila