Abubuwa 10 da Mutum ya Kamata ya sa ni Kafin ya Shiga Siyasar Najeriya...
Abubuwa 10 da Mutum ya Kamata ya sa ni Kafin ya Shiga Siyasar Najeriya - Shehu Sani
Tsohon sanata, Shehu Sani, ya zayyano wasu abubuwa har 10 da duk wani dan Najeriya zai shiryawa kafin ya shiga siyasa.
Sanata Shehu Sani...
Sabon Sunan da Jam’iyyar APC ta Saka wa Jam’iyyar Adawa
Sabon Sunan da Jam'iyyar APC ta Saka wa Jam'iyyar Adawa
Fadar shugaban kasa ta radawa jam'iyyar PDP sabon sunan zolaya.
Kakakin shugaban kasa, Garba Shehu, ya bayyana PDP a matsayin jami'ar karya.
Garba Shehu ya bayyana cewa jam'iyyar PDP ta fadi zaben...
Kasafin Kudin 2021: Abinda Gwamnatin Legas Zata Kashe a Wannan Shekarar
Kasafin Kudin 2021: Abinda Gwamnatin Legas Zata Kashe a Wannan Shekarar
Gwamnatin Legas ta sa hannu a kan kasafin kudin shekara mai zuwa.
Jihar Legas za ta batar da Naira Tiriliyan 1.163 a shekarar nan ta 2021.
Wannan kudi ya zarce abin...
Jam’iyyar APC Zata Ci Gaba da Rajistar mombobi
Jam'iyyar APC Zata Ci Gaba da Rajistar mombobi
Jam'iyyar APC ta bayyana ranar da za'a ci gaba da rajistar sababbin mambobi da sabunta tsofaffi.
Jam'iyyar ta shirya tsaf domin gudanar da aiki yadda ya kamata don cimma burin tafiyar 2023.
Hakazalika, gyaran...
Babu Mulkin Karba-Karba a Kundin Tsarin Mulkin APC – Buba Galadima
Babu Mulkin Karba-Karba a Kundin Tsarin Mulkin APC - Buba Galadima
Ana muhawara a APC game da ko har yanzu akwai batun yarjejeniyar mulkin karba-karba.
Alhaji Buba Galadima ya tabbatar da cewar akwai yarjejeniyar mulkin karba-karba a tsakanin wasu jiga-jigan APC.
Galadima,...
Rashin Iyan Zazzau da Talban Zazzau: Shugaba Buhari ya Mika Sakon Ta’aziyyarsa ga Gwamnatin...
Rashin Iyan Zazzau da Talban Zazzau: Shugaba Buhari ya Mika Sakon Ta'aziyyarsa ga Gwamnatin Kaduna
Mutuwar manyan jiga-jigan masarautar Zazzau biyu ya ja hankalin Shugaba Buhari.
Fadar Shugaban kasa ta bayyana cewa Buhari bai ji dadin afkuwar abun bakin cikin ba.
Buhari...
Majalisar Koli ta Shari’ar Musulunci ya Yabawa Gwamnatin Kaduna Kan Rusa Gidan Otel
Majalisar Koli ta Shari'ar Musulunci ya Yabawa Gwamnatin Kaduna Kan Rusa Gidan Otel
Gwamnan jihar Kaduna ta sha yabo da suka kan ruba gidan da aka shirya casu.
Yayinda wasu ke cewa bai kamata ya rusa ba tukun, wasu sunce yayi...
Mataimakin Shugaban Kasa Yemi Osinbajo zai Zama Shugaban Kasan Najeriya – Fasto gaisiehas
Mataimakin Shugaban Kasa Yemi Osinbajo zai Zama Shugaban Kasan Najeriya - Fasto gaisiehas
Wani Shugaban addini a kasar Ghana, Prophet Nigel Gaisiehas ya yi wasu hasashe game da abubuwan da yake ganin za su faru a nan gaba.
Daya daga cikin...
Gwamnatin Jahar Kaduna ta Yantar da Bursunoni 12
Gwamnatin Jahar Kaduna ta Yantar da Bursunoni 12
A yayin bikin shiga sabuwar shekara, gwamnan jahar Kaduna ya yiwa Bursunoni 12 afuwa.
A cewar Muyiwa Adekeye, mai bashi shawara na musamman kan labarai da sadarwa, Gwamna El-Rufai ya bayar da umurnin...
Sabuwar Shekara: Muhimman Abubuwa Biyar da Shugaba Buhari ya Fada Cikin Jawabinsa
Sabuwar Shekara: Muhimman Abubuwa Biyar da Shugaba Buhari ya Fada Cikin Jawabinsa
Yayinda yan Najeriya ke murnan sabuwar shekara, shugaba Muhammadu Buhari ya yi jawabi ga al'ummarsa da safiyar Juma'a, 1 ga watan Junairu, 2021.
Shugaban kasan ya jaddada alkawuran da...




















