Home SIYASA Page 159

SIYASA

Abubuwa 10 da Mutum ya Kamata ya sa ni Kafin ya Shiga Siyasar Najeriya...

0
Abubuwa 10 da Mutum ya Kamata ya sa ni Kafin ya Shiga Siyasar Najeriya - Shehu Sani Tsohon sanata, Shehu Sani, ya zayyano wasu abubuwa har 10 da duk wani dan Najeriya zai shiryawa kafin ya shiga siyasa. Sanata Shehu Sani...

Sabon Sunan da Jam’iyyar APC ta Saka wa Jam’iyyar Adawa

0
Sabon Sunan da Jam'iyyar APC ta Saka wa Jam'iyyar Adawa   Fadar shugaban kasa ta radawa jam'iyyar PDP sabon sunan zolaya. Kakakin shugaban kasa, Garba Shehu, ya bayyana PDP a matsayin jami'ar karya. Garba Shehu ya bayyana cewa jam'iyyar PDP ta fadi zaben...

Kasafin Kudin 2021: Abinda Gwamnatin Legas Zata Kashe a Wannan Shekarar

0
Kasafin Kudin 2021: Abinda Gwamnatin Legas Zata Kashe a Wannan Shekarar   Gwamnatin Legas ta sa hannu a kan kasafin kudin shekara mai zuwa. Jihar Legas za ta batar da Naira Tiriliyan 1.163 a shekarar nan ta 2021. Wannan kudi ya zarce abin...

Jam’iyyar APC Zata Ci Gaba da Rajistar mombobi

0
Jam'iyyar APC Zata Ci Gaba da Rajistar mombobi Jam'iyyar APC ta bayyana ranar da za'a ci gaba da rajistar sababbin mambobi da sabunta tsofaffi. Jam'iyyar ta shirya tsaf domin gudanar da aiki yadda ya kamata don cimma burin tafiyar 2023. Hakazalika, gyaran...

Babu Mulkin Karba-Karba a Kundin Tsarin Mulkin APC – Buba Galadima

0
Babu Mulkin Karba-Karba a Kundin Tsarin Mulkin APC - Buba Galadima Ana muhawara a APC game da ko har yanzu akwai batun yarjejeniyar mulkin karba-karba. Alhaji Buba Galadima ya tabbatar da cewar akwai yarjejeniyar mulkin karba-karba a tsakanin wasu jiga-jigan APC. Galadima,...

Rashin Iyan Zazzau da Talban Zazzau: Shugaba Buhari ya Mika Sakon Ta’aziyyarsa ga Gwamnatin...

0
Rashin Iyan Zazzau da Talban Zazzau: Shugaba Buhari ya Mika Sakon Ta'aziyyarsa ga Gwamnatin Kaduna   Mutuwar manyan jiga-jigan masarautar Zazzau biyu ya ja hankalin Shugaba Buhari. Fadar Shugaban kasa ta bayyana cewa Buhari bai ji dadin afkuwar abun bakin cikin ba. Buhari...

Majalisar Koli ta Shari’ar Musulunci ya Yabawa Gwamnatin Kaduna Kan Rusa Gidan Otel

0
Majalisar Koli ta Shari'ar Musulunci ya Yabawa Gwamnatin Kaduna Kan Rusa Gidan Otel   Gwamnan jihar Kaduna ta sha yabo da suka kan ruba gidan da aka shirya casu. Yayinda wasu ke cewa bai kamata ya rusa ba tukun, wasu sunce yayi...

Mataimakin Shugaban Kasa Yemi Osinbajo zai Zama Shugaban Kasan Najeriya – Fasto gaisiehas

0
Mataimakin Shugaban Kasa Yemi Osinbajo zai Zama Shugaban Kasan Najeriya - Fasto gaisiehas Wani Shugaban addini a kasar Ghana, Prophet Nigel Gaisiehas ya yi wasu hasashe game da abubuwan da yake ganin za su faru a nan gaba. Daya daga cikin...

Gwamnatin Jahar Kaduna ta Yantar da Bursunoni 12

0
Gwamnatin Jahar Kaduna ta Yantar da Bursunoni 12 A yayin bikin shiga sabuwar shekara, gwamnan jahar Kaduna ya yiwa Bursunoni 12 afuwa. A cewar Muyiwa Adekeye, mai bashi shawara na musamman kan labarai da sadarwa, Gwamna El-Rufai ya bayar da umurnin...

Sabuwar Shekara: Muhimman Abubuwa  Biyar da Shugaba Buhari ya Fada Cikin Jawabinsa

0
Sabuwar Shekara: Muhimman Abubuwa  Biyar da Shugaba Buhari ya Fada Cikin Jawabinsa   Yayinda yan Najeriya ke murnan sabuwar shekara, shugaba Muhammadu Buhari ya yi jawabi ga al'ummarsa da safiyar Juma'a, 1 ga watan Junairu, 2021. Shugaban kasan ya jaddada alkawuran da...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta