Home SIYASA Page 158

SIYASA

Abia: Mambobin Majalisar Wakilai Daga PDP Zasu Koma APC

0
Abia: Mambobin Majalisar Wakilai Daga PDP Zasu Koma APC   Ficewar wasu mambobin majalisar wakilai daga Jam'iyyar PDP zuwa APC ta haddasa cece-kuce a zauren majalisa. Wani rahoto ya gano cewa akwai yiwuwar samun karin wasu mambobin majalisar da zasu koma APC...

Donald Trump: Shugaban Kasar Amurka Har Yanzu Yana Kan Bakarsa Na Shi Yaci Zabe

0
Donald Trump: Shugaban Kasar Amurka Har Yanzu Yana Kan Bakarsa Na Shi Yaci Zabe   Donald Trump ya dage a kan sai ya zarce a kan kujerar shugaban Amurka. Shugaban kasar Amurkan ya yi jawabi a Twitter, ya na cewa an yi...

Ali Ndume ya Bawa Shugaba Buhari Shawara

0
Ali Ndume ya Bawa Shugaba Buhari Shawara Ali Ndume, sanatan Jihar Borno ta kudu, ya shawarci shugaba Buhari ya yi sauye-sauye a kunshin gwamnatinsa. Sanata Ndume ya ce shugaba Buhari mutumin kirki ne da ke da kyakyawar niyya amma akwai masu...

Akwai Yiwuwar Gwamnoni Biyu na PDP Zasu Koma APC – Ayogu Eze

0
Akwai Yiwuwar Gwamnoni Biyu na PDP Zasu Koma APC - Ayogu Eze Ayogu Eze ya ce ba da dadewa ba wasu Jihohi za su koma hannun APC. Bayan APC ta karbe Imo da Ebonyi, jam’iyyar ta na ta harin wasu jihohin. Eze...

Gwamnatin Jahar Borno Zata Gina Jami’a Mai Zaman Kanta a Jahar

0
Gwamnatin Jahar Borno Zata Gina Jami'a Mai Zaman Kanta a Jahar Gwamna Zulum na Jihar Borno ya aza harsashin gina jami'ar Al-Ansar, jami'a mai zaman kanta a jahar Borno ranar Litinin. Gwamnan ya kuma ce a shirye gwamnatin sa take ta...

Mummunan Hasashe Game da Najeriya ba Zai Cika ba – Lai Mohammed

0
Mummunan Hasashe Game da Najeriya ba Zai Cika ba - Lai Mohammed Lai Mohammed ya bayyana cewa Najeriya ba zata taba zama kasar da zata gaza ba. Ya kuma jaddada cewa kasar na da samun ci gaba wajen yaki da 'yan...

‘Dan Majalisar APC Daga Kano ya Soki Gwamna Abdullahi Ganduje

0
'Dan Majalisar APC Daga Kano ya Soki Gwamna Abdullahi Ganduje   ya soki Gwamna Abdullahi Ganduje da manyan APC. J ya na wakiltar / , amma an ja layi a APC. ‘Dan Majalisar ya kira Gwamna barawo, ya kuma ce bai jin tsoron...

Gwamnatin Gombe ta Saka Hannun a Kasafin Kudin 2021, Za ta Dawo da Biyan...

0
Gwamnatin Gombe ta Saka Hannun a Kasafin Kudin 2021, Za ta Dawo da Biyan mafi ƙarancin albashi Gwamnatin jahar Gombe ta sanar da cewa zata ci gaba da biyan mafi ƙarancin albashi. Gwamnan jahar ya sanya hannu a kasafin kudin 2021...

Na Kasance Mai Biyayya ga Aikin Gwamnati da Kiyaye Dokoki – Kingsley Moghalu

0
Na Kasance Mai Biyayya ga Aikin Gwamnati da Kiyaye Dokoki - Kingsley Moghalu An nada Farfesa Kingsley Moghalu sarautar Nwewi ta "Ifek'ego Nnewi". Moghalu ya bayyana biyayyarsa ga aikin gwamnati da kiyaye dokoki. Ya bayyana nada shi sarautar a matsayin bashi kwarin...

2023: Cancanta ce ya Kamata ta Zama Abar Dubawa a Zaben Gaba – Sanata...

0
2023: Cancanta ce ya Kamata ta Zama Abar Dubawa a Zaben Gaba - Sanata Malam Ibrahim Shekarau Malam Ibrahim Shekarau, tsohon gwamnan jihar Kano, ya ce babu tsarin kama-kama a mulkin kasa kundi tsarin mulkin APC. Tsohon gwamnan kuma sanata Kano...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta