Shugaba Buhari ya ja Kunnen Ma’aikatu da Hukumomin Gwamnatin Tarayya da ke Tattara Haraji
Shugaba Buhari ya ja Kunnen Ma'aikatu da Hukumomin Gwamnatin Tarayya da ke Tattara Haraji
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya rattaba hannu akan kasafin kudin sabuwar shekarar 2021.
A jawabin da ya gabatar yayin saka hannu a kan kasafin kudin, shugaba Buhari...
Gwamnatin Kaduna ta Rusa Otel Akan Saba Dokokin Jahar
Gwamnatin Kaduna ta Rusa Otel Akan Saba Dokokin Jahar
A karshe, an yi lebur da gidan da aka shirya banbadewa a jihar Kaduna.
Hukumar KASUPDA ta ce an rusa gidan ne saboda sun saba dokokin da gwamnati ta shimfida.
Gwamnatin Kaduna ta...
Abinda Jam’iyyar PDP Zatai Don Cin Nasara a 2023 – Atiku Abubakar
Abinda Jam'iyyar PDP Zatai Don Cin Nasara a 2023 - Atiku Abubakar
Atiku Abubakar ya yi jawabi wajen wani gangamin PDP a jihar Ebonyi.
Tsohon mataimakin shugaban Najeriyar ya yi kiran a samu hadin-kai.
Atiku ya caccaki masu sauyin-sheka daga PDP, su...
Sabuwar Shekara: Shugaba Buhari Zai yi Jawabi Gobe da Misalin Karfe 7 Na Safe
Sabuwar Shekara: Shugaba Buhari Zai yi Jawabi Gobe da Misalin Karfe 7 Na Safe
Kamar yadda ya saba, shugaban kasa Muhammadu Buhari zai yi jawabin sabon shekara ga yan Najeriya gobe Juma'a, 1 ga watan Junairu, 2021 misalin karfe 7...
Cigaba Guda Tare(9) da Ministan Sadarwa ya Kawo Najeriya a 2020
Cigaba Guda Tare(9) da Ministan Sadarwa ya Kawo Najeriya a 2020
Kamar yadda kuka sani, Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nada Dr Isah Ali Ibrahim Pantami a matsayin ministan sadarwa da tattali arzikin zamani na Najeriya.
Sai dai an samu gagarumin...
Yanzu Yanzu Shugaba Buhari ya Saka Hannu Kan Kasafin Kudin Shekarar 2021
Yanzu Yanzu Shugaba Buhari ya Saka Hannu Kan Kasafin Kudin Shekarar 2021
Labari da duminsa na nuna cewa shugaba Muhammadu Buhari ya rattafa hannu kan kasafin kudin 2021, mako guda bayan majalisar dokokin tarayya ta mayar masa da shi.
Buhari ya...
Rusau: Gwamnatin Jahar Gombe ta Biya Wadanda Abin ya Shafa Makudan Kudade
Rusau: Gwamnatin Jahar Gombe ta Biya Wadanda Abin ya Shafa Makudan Kudade
Gwamanatin jahar Gombe ta bayyana biyan diyyar filaye da gidaje a jahar.
Gwamnatin ta bayyana rusa gidajen a matsayin aikin cigaban jahar.
Kimanin N873 ne gwamnatin ta rabawa wadanda abin...
Kasafin Kudin 2021: Yau Shugaba Buhari Zai Saka Hannu
Kasafin Kudin 2021 ; Yau Shugaba Buhari Zai Saka Hannu
Shugaba Muhammadu Buhari yau, Alhamis, 31 ga Disamba, 2020, zai rattafa hannu kan kasafin kudin 2021 da majalisar dokokin ta amince da shi makon da ya gabata.
Mai magana da yawun...
Shari’ar Cin Bashi da Gwamnatin Kano Zata Ci wo
Shari'ar Cin Bashi da Gwamnatin Kano Zata Ci wo
Gwamnatin Kano ta na so ta karbo aron kudi daga bankin EXIM a Sin.
Za a yi amfani da wannan kudi ne domin aikin jirgin kasa a cikin gari.
Wasu manya sun nufi...
Tsohon Shugaban Kasa Olusegun Obasanjo ya bada Kwararun Shawarwari Guda Hudu
Tsohon Shugaban Kasa Olusegun Obasanjo ya bada Kwararun Shawarwari Guda Hudu
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya bayar da manyan shawarwari ga 'yan Najeriya.
Ya ce wajibi ne ayi hobbasa wurin kawo karshen tabarbarewar tsaro a kasar nan baki daya.
Obasanjo ya...





















