Home SIYASA Page 161

SIYASA

Wani Dan Majalisa Zai Rabawa ‘Yan Yankinsa Zomo

0
Wani Dan Majalisa Zai Rabawa 'Yan Yankinsa Zomo   Wani dan majalisa Tunji Ajuloopin zai rabawa al'ummar da yake wakilta zomo don samar sana'a da rage taulauci da zaman banza. Dan majalisar mai wakiltar Ekiti/Isin/Irepodun/Oke-ero a majalisar wakilan tarayya ya kulla yarjejeniya...

Korona: Adadin Mutanen da Suka Kamu da Cutar Ranar Litini

0
Korona: Adadin Mutanen da Suka Kamu da Cutar Ranar Litini   Ko shakka babu yanzu, an shiga babin annobar korona 2.0. Bayan fiye da mako daya jere, an samu adadin sabbin masu kamuwa kasa da 500 a rana. Gwamnati ta bada umurnin rufe...

Martanin Dino Melaye da Shehu Sani Kan Kama Bishop Kukah

0
Martanin Dino Melaye da Shehu Sani Kan Kama Bishop Kukah   Sunan Limamin cocin Katolika na Sokoto, Mathew Kukah ya hau kanen labarai a yan kwanakin nan bayan ya zargi Shugaba Buhari da son kai. Dino Melaye, tsohon sanata, ya yi martani...

Sukar Gwamnatin Buhari: Kungiyar Arewa ta Nemi da a Hunkunta Bishop Kukah

0
Sukar Gwamnatin Buhari: Kungiyar Arewa ta Nemi da a Hunkunta Bishop Kukah   Matasan Arewa sun bi sahun sauran kungiyoyi don yin martani a kan furucin Bishop Kukah game da gwamnatin Shugaba Buhari. Kungiyar matasan bata tsaya ga Allah-wadai da furucin malamin...

Harin Boko Haram: Gwamnan Borno ya Kai Ziyara ga Kauyukan da Harin ya Shafa

0
Harin Boko Haram: Gwamnan Borno ya Kai Ziyara ga Kauyukan da Harin ya Shafa   Yayinda ake ci gaba da yaki da ta’addanci, Boko Haram ta kai hari karamar hukumar Hawul a jihar Borno. An kashe mutane uku, yayinda aka lalata ofishin...

2023: Mutanen da Suke son Maye Gurbin Shugaba Buhari

0
2023: Mutanen da Suke son Maye Gurbin Shugaba Buhari   Zaben 2023 a koda yaushe yana sake karatowa sannan 'yan siyasa na ta shirinsu. Akwai wasu manyan 'yan siyasa da suka nuna bukatarsa ta maye gurbin Buhari. Wasu daga cikinsu basu budi baki...

ALLAH ya yi wa Tsohon Sanata Sa’idu Kumo Rasuwa

0
ALLAH ya yi wa Tsohon Sanata Sa'idu Kumo Rasuwa   Cike da alhini tare da tashin hankali yau Lahadi aka tashi da labarin rasuwar Sa'idu Kumo. Tsohon sanatan kuma mai sarautar garkuwan Gombe ya rasu a asibitin Gwagwalada a Abuja. Ya taba wakiltar...

APC ta Rasa Wani Shugaban Jam’iyyarta

0
APC ta Rasa Wani Shugaban Jam'iyyarta   Mutanen yankin Bariga da ke karamar hukumar Somolu a jihar Lagas sun rasa wani babban danta kuma dan siyasa. Revered Timothy Oyasodun ya rasu a safiyar ranar Asabar, 26 ga watan Disamba. Oyasodun, shahararren malamin kirista...

Yaduwar Korona: Gwamnatin Legas ta Saka Sabuwar Doka Kan Masu Biki

0
Yaduwar Korona: Gwamnatin Legas ta Saka Sabuwar Doka Kan Masu Biki   A sabuwar dokar gwamnatin Lagas sai sabbin ma'aurata sun nemi izini kafin su tara jama'a a wajen biki. Hakan na daga cikin matakan yaki da annobar korona. Daga yanzu mutane 300...

2023: Gwamnan Jahar Jigawa ya yi Jawabi Kan APC

0
2023: Gwamnan Jahar Jigawa ya yi Jawabi Kan APC Rikicin cikin gida da ya kunno kai a jam’iyyar APC reshen jigawa na iya haddasa mata rasa jihar a 2023. Wannan shine matsayar Gwamna Muhammadu Badaru a ranar Juma’a, 25 ga watan...

Labarai

Latest News
Hare-Haren Isra'ila kan Hezbollah: Adadin Mutanen da Aka Kashe a LebanonBahrain ta Fuskanci Mafi Munin Hare-HareQatar ta Magantu Kan Yaƙin Amurka da IranFaɗa ya kaure Tsakanin Sojojin Sudan da RSF a kan Iyakar HabashaAn Sauke Shugaban ƙaramar Hukumar Kumbotso Dake Jihar KanoTuhume-Tuhumen da ake yi wa El-RufaiAmurka/Iran: A Shirye Muke mu Karɓi Baƙuncin Tattaunawar Kawo ƙarshen Yaƙin - PakistanGobara: Gwamnatin Sokoto ta Gargaɗi Mata kan Amfani da GasKotun ƙolin Brazil ta Mayar da ɗaurin da ake yi wa Tsohon Shugaban ƙasarBabu Hujja da ke Tabbatar da Cewa Iran na da Makami mai Linzami mai Dogon Zango da zai iya kai wa Turai - BirtaniyaMe Kwankwaso da Obi ke Shirin ƙullawa?Carabao: Me ya Janyo wa Arsenal Rashin Nasara?Trump ya ce ya ɗage kai wa Tashoshin Samar da Lantarkin Iran Hari da Kwana BiyarBabu Shaidar Cewa Iran na Harin Birtaniya - Keir StarmerHezbollah ta kai Hare-hare Fiye da 60 kan Isra’ila