Home SIYASA Page 162

SIYASA

Jami’an Gwamnatin Ebonyi Sun Nemi da Gwamnan Jahar ya Tsaya Takarar Shugaban Kasa a...

0
Jami'an Gwamnatin Ebonyi Sun Nemi da Gwamnan Jahar ya Tsaya Takarar Shugaban Kasa a 2023   Yan siyasan Najeriya sun fara shirye-shirye don zaben shugaban kasa na 2023. Wasu jami’an gwamnatin jihar Ebonyi sun bayyana dalilin da yasa Gwamna Dave Umahi ya...

Buhari: Caccakar da Tsohon Sanata Shehu Sani ya yi wa ‘Yan Majalisar Wakilai

0
  Buhari: Caccakar da Tsohon Sanata Shehu Sani ya yi wa 'Yan Majalisar Wakilai Tsohon sanatan Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani, ya caccaki 'yan majalisar wakilai. A cewar sanatan, 'yan majalisar suna tsoron Buhari ne shiyasa suka fasa gayyatarsa. Ya ce ya kamata...

Jawabin Shugaba Buhari Kan Rufe Iyakoki

0
Jawabin Shugaba Buhari Kan Rufe Iyakoki Shugaba Buhari da mambobin kwamitin bawa shugaban kasa shawar a kan bunkasa tattalin arziki. A jawabin da ya gabatar, shugaba Buhari ya bayyana cewa gwamnatin za ta yaki hauhawar farashin kayan abinci a shekarar 2021. Kazalika,...

Gwamnan Jahar Nasarawa ya Fadi Dalilin Zuwansa Amurka

0
Gwamnan Jahar Nasarawa ya Fadi Dalilin Zuwansa Amurka Gwamnan Jahar Nasarawa Injiniya Abdullahi Abdullahi ya bayyana cewa ziyarar sa Amurka bata da alaka da duba lafiya.. Ya shaida cewa ya dauki hutun karshen shekara kamar yadda ya saba kuma ya tafi...

Sunayen Hadiman Buhari da Sabani da Rikici ya Shiga Tsakaninsu

0
Sunayen Hadiman Buhari da Sabani da Rikici ya Shiga Tsakaninsu   Abubuwa da dama sun faru a gwamnatin Nigeria a cikin shekarar 2020 da muke bankwana da ita. Wasu hadiman shugaban kasa sun shiga bakin manema labarai saboda sabani da rikicin da...

Wasu Jiga-Jigan Jam’iyyar PDP Sun Koma Jam’iyyar APC a Nasarawa

0
Wasu Jiga-Jigan Jam'iyyar PDP Sun Koma Jam'iyyar APC a Nasarawa   Jam’iyyar APC mai mulki ta tarbi wasu manyan jiga-jigan PDP a jihar Nasarawa. Masu sauya shekar sun rataya hukuncinsu na sauya sheka a kan ci gaban da aka samu a jihar...

Ba mu da COVID-19 a Jahar Kogi – Yahaya Bello

0
Ba mu da COVID-19 a Jahar Kogi - Yahaya Bello   Yahaya Bello ya yi ikirarin babu wanda ya kamu da Coronavirus a Kogi. Gwamnan ya na da’awar cewa ana yi wa mutane gwajin cutar a jiharsa. Alkaluman da su ka fito daga...

Wani Dan Majalisa Zai Rabawa ‘Yan Yankinsa Zomo

0
Wani Dan Majalisa Zai Rabawa 'Yan Yankinsa Zomo   Wani dan majalisa Tunji Ajuloopin zai rabawa al'ummar da yake wakilta zomo don samar sana'a da rage taulauci da zaman banza. Dan majalisar mai wakiltar Ekiti/Isin/Irepodun/Oke-ero a majalisar wakilan tarayya ya kulla yarjejeniya...

Korona: Adadin Mutanen da Suka Kamu da Cutar Ranar Litini

0
Korona: Adadin Mutanen da Suka Kamu da Cutar Ranar Litini   Ko shakka babu yanzu, an shiga babin annobar korona 2.0. Bayan fiye da mako daya jere, an samu adadin sabbin masu kamuwa kasa da 500 a rana. Gwamnati ta bada umurnin rufe...

Martanin Dino Melaye da Shehu Sani Kan Kama Bishop Kukah

0
Martanin Dino Melaye da Shehu Sani Kan Kama Bishop Kukah   Sunan Limamin cocin Katolika na Sokoto, Mathew Kukah ya hau kanen labarai a yan kwanakin nan bayan ya zargi Shugaba Buhari da son kai. Dino Melaye, tsohon sanata, ya yi martani...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta