Home SIYASA Page 161

SIYASA

Sabuwar Shekara: Shugaba Buhari Zai yi Jawabi Gobe da Misalin Karfe 7 Na Safe

0
Sabuwar Shekara: Shugaba Buhari Zai yi Jawabi Gobe da Misalin Karfe 7 Na Safe Kamar yadda ya saba, shugaban kasa Muhammadu Buhari zai yi jawabin sabon shekara ga yan Najeriya gobe Juma'a, 1 ga watan Junairu, 2021 misalin karfe 7...

Cigaba Guda Tare(9) da Ministan Sadarwa ya Kawo Najeriya a 2020

0
Cigaba Guda Tare(9) da Ministan Sadarwa ya Kawo Najeriya a 2020   Kamar yadda kuka sani, Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nada Dr Isah Ali Ibrahim Pantami a matsayin ministan sadarwa da tattali arzikin zamani na Najeriya. Sai dai an samu gagarumin...

Yanzu Yanzu Shugaba Buhari ya Saka Hannu Kan Kasafin Kudin Shekarar 2021

0
Yanzu Yanzu Shugaba Buhari ya Saka Hannu Kan Kasafin Kudin Shekarar 2021   Labari da duminsa na nuna cewa shugaba Muhammadu Buhari ya rattafa hannu kan kasafin kudin 2021, mako guda bayan majalisar dokokin tarayya ta mayar masa da shi. Buhari ya...

Rusau: Gwamnatin Jahar Gombe ta Biya Wadanda Abin ya Shafa Makudan Kudade

0
Rusau: Gwamnatin Jahar Gombe ta Biya Wadanda Abin ya Shafa Makudan Kudade Gwamanatin jahar Gombe ta bayyana biyan diyyar filaye da gidaje a jahar. Gwamnatin ta bayyana rusa gidajen a matsayin aikin cigaban jahar. Kimanin N873 ne gwamnatin ta rabawa wadanda abin...

Kasafin Kudin 2021: Yau Shugaba  Buhari Zai Saka Hannu

0
Kasafin Kudin 2021 ; Yau Shugaba  Buhari Zai Saka Hannu Shugaba Muhammadu Buhari yau, Alhamis, 31 ga Disamba, 2020, zai rattafa hannu kan kasafin kudin 2021 da majalisar dokokin ta amince da shi makon da ya gabata. Mai magana da yawun...

Shari’ar Cin Bashi da Gwamnatin Kano Zata Ci wo

0
Shari'ar Cin Bashi da Gwamnatin Kano Zata Ci wo   Gwamnatin Kano ta na so ta karbo aron kudi daga bankin EXIM a Sin. Za a yi amfani da wannan kudi ne domin aikin jirgin kasa a cikin gari. Wasu manya sun nufi...

Tsohon Shugaban Kasa Olusegun Obasanjo ya bada Kwararun Shawarwari Guda Hudu

0
Tsohon Shugaban Kasa Olusegun Obasanjo ya bada Kwararun Shawarwari Guda Hudu   Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya bayar da manyan shawarwari ga 'yan Najeriya. Ya ce wajibi ne ayi hobbasa wurin kawo karshen tabarbarewar tsaro a kasar nan baki daya. Obasanjo ya...

Shugaba Buhari ya Gana da Gwamnan Borno a Fadarsa

0
Shugaba Buhari ya Gana da Gwamnan Borno a Fadarsa   Farfesa Babagana Umara Zulum, gwamnan Jihar Borno, ya ziyarci shugaban kasa, Muhammadu Buhari, a fadarsa. Fadar shugaban kasa da ofishin gwamna Zulum basu fitar da sanarwa dangane da ganawar ba ya zuwa...

Ina Aiki ne Don Cigaban Kasa – Bukola Saraki

0
Ina Aiki ne Don Cigaban Kasa - Bukola Saraki   Bukola Saraki, tsohon shugaban majalisar dattawa, ya ce lokacin ya na kan kujerarsa, yana daukar matakai ne don cigaban kasa. A cewarsa, har kin tabbatar da wasu mutane suka yi a kan...

Halin da Muke Ciki Zaɓi ne na Shugabanni da Mabiya – Olusegun Obasanjo

0
Halin da Muke Ciki Zaɓi ne na Shugabanni da Mabiya - Olusegun Obasanjo Olusegun Obasanjo, tsohon shugaban kasa, ya yi kira ga 'yan Nigeria a kan su daina dora alhakin matsalolin kasa a kan Allah. Obasanjo ya bayyana hakan ne a...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta