Home SIYASA Page 163

SIYASA

Sukar Gwamnatin Buhari: Kungiyar Arewa ta Nemi da a Hunkunta Bishop Kukah

0
Sukar Gwamnatin Buhari: Kungiyar Arewa ta Nemi da a Hunkunta Bishop Kukah   Matasan Arewa sun bi sahun sauran kungiyoyi don yin martani a kan furucin Bishop Kukah game da gwamnatin Shugaba Buhari. Kungiyar matasan bata tsaya ga Allah-wadai da furucin malamin...

Harin Boko Haram: Gwamnan Borno ya Kai Ziyara ga Kauyukan da Harin ya Shafa

0
Harin Boko Haram: Gwamnan Borno ya Kai Ziyara ga Kauyukan da Harin ya Shafa   Yayinda ake ci gaba da yaki da ta’addanci, Boko Haram ta kai hari karamar hukumar Hawul a jihar Borno. An kashe mutane uku, yayinda aka lalata ofishin...

2023: Mutanen da Suke son Maye Gurbin Shugaba Buhari

0
2023: Mutanen da Suke son Maye Gurbin Shugaba Buhari   Zaben 2023 a koda yaushe yana sake karatowa sannan 'yan siyasa na ta shirinsu. Akwai wasu manyan 'yan siyasa da suka nuna bukatarsa ta maye gurbin Buhari. Wasu daga cikinsu basu budi baki...

ALLAH ya yi wa Tsohon Sanata Sa’idu Kumo Rasuwa

0
ALLAH ya yi wa Tsohon Sanata Sa'idu Kumo Rasuwa   Cike da alhini tare da tashin hankali yau Lahadi aka tashi da labarin rasuwar Sa'idu Kumo. Tsohon sanatan kuma mai sarautar garkuwan Gombe ya rasu a asibitin Gwagwalada a Abuja. Ya taba wakiltar...

APC ta Rasa Wani Shugaban Jam’iyyarta

0
APC ta Rasa Wani Shugaban Jam'iyyarta   Mutanen yankin Bariga da ke karamar hukumar Somolu a jihar Lagas sun rasa wani babban danta kuma dan siyasa. Revered Timothy Oyasodun ya rasu a safiyar ranar Asabar, 26 ga watan Disamba. Oyasodun, shahararren malamin kirista...

Yaduwar Korona: Gwamnatin Legas ta Saka Sabuwar Doka Kan Masu Biki

0
Yaduwar Korona: Gwamnatin Legas ta Saka Sabuwar Doka Kan Masu Biki   A sabuwar dokar gwamnatin Lagas sai sabbin ma'aurata sun nemi izini kafin su tara jama'a a wajen biki. Hakan na daga cikin matakan yaki da annobar korona. Daga yanzu mutane 300...

2023: Gwamnan Jahar Jigawa ya yi Jawabi Kan APC

0
2023: Gwamnan Jahar Jigawa ya yi Jawabi Kan APC Rikicin cikin gida da ya kunno kai a jam’iyyar APC reshen jigawa na iya haddasa mata rasa jihar a 2023. Wannan shine matsayar Gwamna Muhammadu Badaru a ranar Juma’a, 25 ga watan...

Wasu Kungiyoyi Sunyi Martani Ga Shugaba Buhari Kan Samun Tsaro

0
Wasu Kungiyoyi Sunyi Martani Ga Shugaba Buhari Kan Samun Tsaro Buhari ya fitar da jawabi yana cewa cewa tsaro ya samu a Adamawa, Borno da Yobe. Ran manyan Arewa ya baci da wannan magana da shugaban kasar ya yi a makon. Sauran...

Bayan Mutuwar Mahaifin Tsohon Gwamnan Kano: An Kara Rasa Wani Tsohon Gwamna

0
Bayan Mutuwar Mahaifin Tsohon Gwamnan Kano: An Kara Rasa Wani Tsohon Gwamna Najeriya ta sake rashi na wani shahararren jigonta sakamakon rashin lafiya. Mutuwar Idongesit Nkanga, wanda ya kasance tsohon gwamna ya zo da ban mamaki ga mutane da dama. Najeriya ta...

‘Yan Boko Haram Sun Kona Wata Coci Tare da Kashe Wasu Mutane

0
'Yan Boko Haram Sun Kona Wata Coci Tare da Kashe Wasu Mutane   Wasu yan ta'addan Boko Haram sun kashe mutane shida kuma sun banka wuta a cocin EYN (Ekklesiyar Yan’uwa a Nigeria) dake unguwar Pemi, karamar hukumar Chibok, a jihar...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta