Home SIYASA Page 164

SIYASA

Bayan Watanni a Gidan Kurkuku: Tsohon Kakakin Jam’iyyar PDP ya Samu ‘Yanci

0
Bayan Watanni a Gidan Kurkuku: Tsohon Kakakin Jam'iyyar PDP ya Samu 'Yanci   Tsohon kakakin jam'iyyar PDP, Olisa Metuh, ya bar gidan yarin Kuje bayan ya shafe watanni goma. Hukumar EFCC ce ta gurfanar da Metuh a gaban kotu bisa zarginsa da...

Shugaba Buhari ya Nuna Damuwarsa Kan Rashin Tsaro

0
Shugaba Buhari ya Nuna Damuwarsa Kan Rashin Tsaro   Shugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari ya sanar da bakin ciki da yake shiga idan aka samu rashin tsaro. Ya ce kamar yadda iyaye da marikan yara ke jin takaici, haka yake shiga tashin...

APC: Abinda ya Taimaki Jam’iyyar a Zabukan 2015 da 2019

0
APC: Abinda ya Taimaki Jam'iyyar a Zabukan 2015 da 2019   Fasto Tunde Bakare ya yabi Jagoran jam’iyyar APC Asiwaju Bola Tinubu. ‘Dan siyasar ya ce Bola Tinubu ya taimaka sosai wajen samun nasarar APC. Ya ce ba don Tinubu ba, da APC...

Jam’iyyar APC ta Kasa ta yi Martani Kan Dakatar da Rotimi Amaechi

0
Jam'iyyar APC ta Kasa ta yi Martani Kan Dakatar da Rotimi Amaechi Hedkwatan jam'iyyar APC ta kasa ta soke dakatarwa da wani tsagin jam'iyyar a Jihar Rivers ta yi wa Rotimi Amaechi. Uwar jam'iyyar ta ce wadanda suka yi dakatarwar ba...

2023: Wata Kungiya ta Shawarci Wani Gwamna da ya Nemi Kujerar Shugaban Kasa

0
2023: Wata Kungiya ta Shawarci Wani Gwamna da ya Nemi Kujerar Shugaban Kasa An bukaci Gwamna Bala Mohammed ya duba yiwuwar fitowa tseren kujerar shugaban kasa a 2023. Wata kungiya a Abuja ce ta shawarci gwamnan na Bauchi a cikin wata...

Shugaba Buhari ya yi Magana Kan Rigakafin Cutar Korona

0
Shugaba Buhari ya yi Magana Kan Rigakafin Cutar Korona   Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya kara tsawon wa'adin kwamitin yaki da annobar korona. A cewar jagora a kwamitin, Dakta Sani Ali, shugaba Buhari ya bayar da umarnin a samar da alluran rigakafin...

Ana Kokarin yi wa Shugaba Buhari Wani Shiri – Femi Adesina

0
Ana Kokarin yi wa Shugaba Buhari Wani Shiri - Femi Adesina Femi Adesina, mai magana da yawuun shugaban kasa, ya ce sun bankado wata makarkashiya da ake shiryawa shugaba Buhari. A cewar Adesina, masu shirya wannan makarkashiya na shirin fara yada...

Gwamnan Jigawa ya yi Martani ga ‘Yan Adawa

0
Gwamnan Jigawa ya yi Martani ga 'Yan Adawa Mohammad Badaru Abubakar, gwamnan jahar Jigawa, ya gargadi masu yi masa adawa da sukar manufofin gwamnatinsa. Gwamna Badaru ya ce shiru-shiru ba tsoro bane ko rashin wayo, a saboda haka ba zai cigaba...

Gwamnan  Jahar Kano ya yi Martani Ga Masu Sukar Gwamnatinsa

0
Gwamnan  Jahar Kano ya yi Martani Ga Masu Sukar Gwamnatinsa   Abdullahi Umar Ganduje, gwamnan Jahar Kano, ya ce masu sukar matakin da gwamnatinsa ta dauka kan wasu kamfanoni kauyawa ne. Gwamnan Ganduje ya yi wannan furucin ne kan sauya ginin Triump...

Gwamnan Borno ya Rantsar da Wasu Farfesoshi a Matsayin Shugabannin Kananan Hukumomi

0
Gwamnan Borno ya Rantsar da Wasu Farfesoshi a Matsayin Shugabannin Kananan Hukumomi   Gwamnan jihar Borno, Fafesa Babagana Umara Zulum, ya ratsar da sabbin shugabannin kananan hukumomi. Daga cikin sabbin shugabannin kanananan hukumomin da aka rantsar akwai Farfesoshi biyu da wani mai...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta