Home SIYASA Page 165

SIYASA

Hanyar da Za’a bi Don Magance Matsalar Tsaro – Gwamnan Kogi

0
Hanyar da Za'a bi Don Magance Matsalar Tsaro - Gwamnan Kogi Gwamna Yahaya Bello na Kogi ya bayyana hanyar da za a bi don kawo karshen matsalar rashin tsaro a kasar. Bello ya ce za a samu sakat sosai a kasar...

Rabiu Kwankwaso ya Mayarwa da Gwamna Abdullahi Ganduje Martani

0
Rabiu Kwankwaso ya Mayarwa da Gwamna Abdullahi Ganduje Martani Rabiu Musa Kwankwaso ya yi magana game da tsige Muhammadu Sanusi II. Tsohon Gwamnan ya fitar da jawabi na musamman ya na yi wa Ganduje raddi. Kwankwaso ya ce babu abin da ya...

Abinda ya ke ci Min Tuwo a Kwarya – Lai Mohammed

0
Abinda Yake Ci Min Tuwa a Kwarya - Lai Mohammed   Ministan yada labarai, Alhaji Lai Mohammed, ya ce akwai babbar nadamar da ya ke yi a matsayinsa na minista. A cewarsa, nadamarsa ba ta wuce yadda 'yan Nigeria suka gaza yabawa...

2023: Wasu Kungiyoyi ta Nemi Wani Tsohon ‘Dan Majalisa da ya Nemi Kujerar Shugaban...

0
2023: Wata Kungiyoyi ta Nemi Wani Tsohon 'Dan Majalisa da ya Nemi Kujerar Shugaban Kasa Wasu su na burin ina ma Sanata Ken Nnamani ya karbi mulkin Najeriya. Magoya bayan ‘Dan siyasar su na ganin shi ya fi cancanta ya gaji...

Rabiu Kwankwaso: Shugaban Jam’iyyar APC ya Mayarwa da Tsohon Gwamnan Kano Martani

0
Rabiu Kwankwaso: Shugaban Jam'iyyar APC ya Mayarwa da Tsohon Gwamnan Kano Martani   Shugaban jam'iyyar APC na Jihar Kano, Abdullahi Abbas ya mayarwa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso martani. A baya bayan nan, Kwankwaso ya ce baza su sake yarda a maimata musu...

Aikin Hajji: Gwamnan Jahar Legas ya Shawarci Musulman Jaharsa

0
Aikin Hajji: Gwamnan Jahar Legas ya Shawarci Musulman Jaharsa   Babajide Sanwo-Olu, gwamnan Jihar Legas ya shawarci al'umma musulmi su rungumi tsarin tarin kudin hajji da jiharsa ta bullo da shi. Sanwo Olu ya ce bayyana hakan ne a wurin kaddamar da...

Shehu Sani ya yi wa Gwamnan Kano Martani

0
Shehu Sani ya yi wa Gwamnan Kano Martani Shehu Sani ya soki wata doka da Gwamnatin Jihar Kano ta kawo. An hana duk masu manyan motoci ajiye fasinjojinsu a Sabon Gari. Tsohon Sanatan ya roki Gwamnatin Kano ta janye wannan dokar. Sanata Shehu...

Dokar Kulle: Babu wata Sabuwar Doka – Lai Mohammed

0
Dokar Kulle: Babu wata Sabuwar Doka - Lai Mohammed Gwamnatin tarayya a ranar Talata ta yi fashin baki kan jawabin kwamitin yaki da cutar Korona na ranar Litinin cewa an sake kakaba dokar kulle na tsawon makonni biyar sakamakon dawowan...

Gwamnan Borno ya yi Godia ga Al’ummar jaharsa da Sojoji

0
Gwamnan Borno ya yi Godia ga Al'ummar jaharsa da Sojoji Babagana Umara Zulum, gwamnan Jihar Borno ya karrama sojojin bataliya ta 151 da ke Bama a jihar Borno. Gwamnan ya ce ya musu wannan karramawar ta musamman ne domin kungiyar Boko...

Wasu Gwamnonin Sun Shiga Ganawa da Gwamnan Katsina

0
Wasu Gwamnonin Sun Shiga Ganawa da Gwamnan Katsina Gwamna Kayode Fayemi na jihar Ekiti tare da takwarorinsa na jihohin Sokoto da Kebbi sun yi ganawar sirri. SUn samu ganwa da gwamnan jihar Masari, Aminu Masari a gidan gwamnatinsa a kan yawaitar...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta