Shugaba Buhari ya Tattauna da Jonathan da Namadi
Shugaba Buhari ya Tattauna da Jonathan da Namadi
Shugaba Muhammadu Buhari ya karbi bakuncin tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan da mataimakinsa Namadi Sambo a fadarsa ta Aso Rock a ranar Talata 22 ga wata Disambar shekarar 2020.
Ya karbe su ne...
Tsohon Ministan Ilimi Farfes jerry Agada ya Rasu
Tsohon Ministan Ilimi Farfes jerry Agada ya Rasu
Allah ya yi wa tsohon karamin ministan ilimi, Farfesa Jerry Agada rasuwa.
Ya rasu a ranar Talata a asbitin gwamnatin tarayya da ke Makurdi, jihar Binuwai.
An haifa tsohon ministan a ranar 11 ga...
Namadi Sambo: Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa ya Kai wa Shugaba Buhari Ziyara
Namadi Sambo: Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa ya Kai wa Shugaba Buhari Ziyara
Tsohon mataimakin shugaban kasa Namadi Sambo ya kai wa shugaban kasa Muhammadu Buhari ziyara a Aso Rock da ke Abuja.
Shugabaan kasa Buhari da Namadi Sambo sun shiga ganawar...
Wani Ministan Buhari ya Shawarci Matasan Najeriya Kan Aikin yi
Wani Ministan Buhari ya Shawarci Matasan Najeriya Kan Aikin yi
Ministan harkokin cikin gida, Rauf Aregbesola ya shawarci matasan Najeriya su nemi tayi domin samawa kansu aikin yi saboda gwamnati ba zata iya bai kowa aiki ba.
Ya yi gargadin cewa...
Yaduwar Korona Karo na Biyu: Shugaba Muhammadu Buhari Zai Gana da Kwamitin PTF
Yaduwar Korona Karo na Biyu: Shugaba Muhammadu Buhari Zai Gana da Kwamitin PTF
Shugaba Buhari zai gana da kwamitin PTF kan COVID-19 a fadar Shugaban kasa.
Fadar Shugaban kasar ce ta bayyana hakan a ranar Talata, 22 ga watan Disamba.
Shugaban PTF...
Yadda Jam’iyyar PDP ta Samu Rashin Jituwa a Wata Jaha
Yadda Jam'iyyar PDP ta Samu Rashin Jituwa a Wata Jaha
Abubuwa ya rincabe ta bangaren shugabancin PDP a jihar Ebonyi yayinda bangarori biyu ke yakin samun karfi.
Biyo bayan ficewar Gwamna Umahi daga jam’iyyar, an rushe shugabanninta na jihar sannan aka...
Gwamnan Gombe ya Koka da Matsalar Rashin Tsaro
Gwamnan Gombe ya Koka da Matsalar Rashin Tsaro
Gwamna Inuwa Yahaya na jihar Gombe ya magantu a kan matsalar rashin tsaro da ya addabi kasar.
Yahaya ya bayyana cewa kasar bata taba riskar kanta a cikin irin wannan yanayi na rashin...
Dalilin da Dakatar da Rotimi Amaechi
Dalilin da Dakatar da Rotimi Amaechi
Tsagin jam'iyyar APC na jihar Rivers da ke yi wa Aguma biyayya ta dakatar da ministan sufuri Rotimi Amaechi.
A cewarta, ta dakatar da Amaechi ne bisa zarginsa da ake yi na aikata ayyukan cin...
Sule Lamido ya yi Martani Kan Tsige Shugaba Buhari
Sule Lamido ya yi Martani Kan Tsige Shugaba Buhari
Alhaji Sule Lamido, tsohon gwamnan Jigawa ya ce bai dace a dinga kiraye-kirayen tsige Buhari ba.
Ya tabbatar da cewa wannan lamarin ba zai samu goyon bayan shi ba ko kadan.
Ya sanar...
Gwamnonin PDP zasu Dauki Mataki Kan Shugaban Jam’iyyar
Gwamnonin PDP zasu Dauki Mataki Kan Shugaban Jam'iyyar
Burin shugaban jam'iyyar PDP, Prince Uche Secondus, na yin tazarce a kujerarsa ya samu babban nakasu.
Majiya mai tsuhe ta sanar da cewa gwamnonin jam'iyyar PDP sun juyawa Secondu baya tare da fara...




















