Home SIYASA Page 164

SIYASA

Dokar Kulle: Babu wata Sabuwar Doka – Lai Mohammed

0
Dokar Kulle: Babu wata Sabuwar Doka - Lai Mohammed Gwamnatin tarayya a ranar Talata ta yi fashin baki kan jawabin kwamitin yaki da cutar Korona na ranar Litinin cewa an sake kakaba dokar kulle na tsawon makonni biyar sakamakon dawowan...

Gwamnan Borno ya yi Godia ga Al’ummar jaharsa da Sojoji

0
Gwamnan Borno ya yi Godia ga Al'ummar jaharsa da Sojoji Babagana Umara Zulum, gwamnan Jihar Borno ya karrama sojojin bataliya ta 151 da ke Bama a jihar Borno. Gwamnan ya ce ya musu wannan karramawar ta musamman ne domin kungiyar Boko...

Wasu Gwamnonin Sun Shiga Ganawa da Gwamnan Katsina

0
Wasu Gwamnonin Sun Shiga Ganawa da Gwamnan Katsina Gwamna Kayode Fayemi na jihar Ekiti tare da takwarorinsa na jihohin Sokoto da Kebbi sun yi ganawar sirri. SUn samu ganwa da gwamnan jihar Masari, Aminu Masari a gidan gwamnatinsa a kan yawaitar...

Shugaba Buhari ya Tattauna da Jonathan da Namadi

0
Shugaba Buhari ya Tattauna da Jonathan da Namadi Shugaba Muhammadu Buhari ya karbi bakuncin tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan da mataimakinsa Namadi Sambo a fadarsa ta Aso Rock a ranar Talata 22 ga wata Disambar shekarar 2020. Ya karbe su ne...

Tsohon Ministan Ilimi Farfes jerry Agada ya Rasu

0
Tsohon Ministan Ilimi Farfes jerry Agada ya Rasu Allah ya yi wa tsohon karamin ministan ilimi, Farfesa Jerry Agada rasuwa. Ya rasu a ranar Talata a asbitin gwamnatin tarayya da ke Makurdi, jihar Binuwai. An haifa tsohon ministan a ranar 11 ga...

Namadi Sambo: Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa ya Kai wa Shugaba Buhari Ziyara

0
Namadi Sambo: Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa ya Kai wa Shugaba Buhari Ziyara Tsohon mataimakin shugaban kasa Namadi Sambo ya kai wa shugaban kasa Muhammadu Buhari ziyara a Aso Rock da ke Abuja. Shugabaan kasa Buhari da Namadi Sambo sun shiga ganawar...

Wani Ministan Buhari ya Shawarci Matasan Najeriya Kan Aikin yi

0
Wani Ministan Buhari ya Shawarci Matasan Najeriya Kan Aikin yi Ministan harkokin cikin gida, Rauf Aregbesola ya shawarci matasan Najeriya su nemi tayi domin samawa kansu aikin yi saboda gwamnati ba zata iya bai kowa aiki ba. Ya yi gargadin cewa...

Yaduwar Korona Karo na Biyu: Shugaba Muhammadu Buhari Zai Gana da Kwamitin PTF

0
Yaduwar Korona Karo na Biyu: Shugaba Muhammadu Buhari Zai Gana da Kwamitin PTF Shugaba Buhari zai gana da kwamitin PTF kan COVID-19 a fadar Shugaban kasa. Fadar Shugaban kasar ce ta bayyana hakan a ranar Talata, 22 ga watan Disamba. Shugaban PTF...

Yadda Jam’iyyar PDP ta Samu Rashin Jituwa a Wata Jaha

0
Yadda Jam'iyyar PDP ta Samu Rashin Jituwa a Wata Jaha Abubuwa ya rincabe ta bangaren shugabancin PDP a jihar Ebonyi yayinda bangarori biyu ke yakin samun karfi. Biyo bayan ficewar Gwamna Umahi daga jam’iyyar, an rushe shugabanninta na jihar sannan aka...

Gwamnan Gombe ya Koka da Matsalar Rashin Tsaro

0
Gwamnan Gombe ya Koka da Matsalar Rashin Tsaro Gwamna Inuwa Yahaya na jihar Gombe ya magantu a kan matsalar rashin tsaro da ya addabi kasar. Yahaya ya bayyana cewa kasar bata taba riskar kanta a cikin irin wannan yanayi na rashin...

Labarai

Latest News
Hare-Haren Isra'ila kan Hezbollah: Adadin Mutanen da Aka Kashe a LebanonBahrain ta Fuskanci Mafi Munin Hare-HareQatar ta Magantu Kan Yaƙin Amurka da IranFaɗa ya kaure Tsakanin Sojojin Sudan da RSF a kan Iyakar HabashaAn Sauke Shugaban ƙaramar Hukumar Kumbotso Dake Jihar KanoTuhume-Tuhumen da ake yi wa El-RufaiAmurka/Iran: A Shirye Muke mu Karɓi Baƙuncin Tattaunawar Kawo ƙarshen Yaƙin - PakistanGobara: Gwamnatin Sokoto ta Gargaɗi Mata kan Amfani da GasKotun ƙolin Brazil ta Mayar da ɗaurin da ake yi wa Tsohon Shugaban ƙasarBabu Hujja da ke Tabbatar da Cewa Iran na da Makami mai Linzami mai Dogon Zango da zai iya kai wa Turai - BirtaniyaMe Kwankwaso da Obi ke Shirin ƙullawa?Carabao: Me ya Janyo wa Arsenal Rashin Nasara?Trump ya ce ya ɗage kai wa Tashoshin Samar da Lantarkin Iran Hari da Kwana BiyarBabu Shaidar Cewa Iran na Harin Birtaniya - Keir StarmerHezbollah ta kai Hare-hare Fiye da 60 kan Isra’ila