Home SIYASA Page 172

SIYASA

Rashin Jituwa ya Gibta Tsakanin Majalisar Wakilai da Baba Buhari

0
Rashin Jituwa ya Gibta Tsakanin Majalisar Wakilai da Baba Buhari Bukatar gayyatar Shugaban kasa Muhammadu Buhari gaban majalisar wakilai bai samu karbuwa ba. A yayin zaman majalisa a ranar Talata, 1 ga watan Disamba, zauren majalisar wakilan ya kaure da hayaniya...

Majalisar Dattawa ta Matsa Akan Sai an cire Shugabanin Tsaro

0
Majalisar Dattawa ta Matsa Akan Sai an cire Shugabanin Tsaro Majalisar dattawan Najeriya ta bukaci shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya sallami hafsoshin tsaro da suka dade kan mulki. Yan majalisan sun yanke wannan shawara na aikewa Buhari sakon ne sakamakon kudirin...

Nada Shugabananin Tsaro Ko Cire su Ikon Shugaban Kasa ne – Garba Shehu

0
Nada Shugabananin Tsaro Ko Cire su Ikon Shugaban Kasa ne - Garba Shehu Kakakin shugaban kasa, Mallam Garba Shehu ya bayyana dalilin da yasa Shugaba Buhari ke ci gaba da ajiye shugabannin tsaro. Shehu ya ce nada shugabannin tsaro ko tsige...

Dalilin Taron Gwamnoni 36

0
Dalilin Taron Gwamnoni 36 Gwamnonin Jahohi za su yi wani zama a dalilin matsalar rashin tsaro. Kungiyar NGF za ta zauna ne a Ranar Laraba bayan harin Zabarmari. Gwamnan Kaduna da babban bankin CBN zasu yi jawabi wajen taron. Vanguard ta ce gwamnonin...

Gwamnan Benue ya Mika Bukatarsa Gurin Gwamnatin Tarayya

0
Gwamnan Benue ya Mika Bukatarsa Gurin Gwamnatin Tarayya Gwamnan jihar Benue ya mika babbar bukata gaban shugaba Muhammadu Buhari. Gwamna Ortoma ya bukaci shugaban kasa kada ya cire takunkumin hana shigo da shinkafa daga waje. Ortom ya lissafa abubuwan da aka ribatu...

Adadin Kwanakin da Nake a Jahata – Gwamnan Yobe

0
Adadin Kwanakin da Nake a Jahata - Gwamnan Yobe Gwamnan Buni yana rike manyan mukamai biyu a jiharsa da birnin tarayya. Yayinda ofishinsa na gwamna ke jihar Yobe, na shugabancin jam'iyya na Abuja. Ya bayyana yadda yake raba zaman da yakeyi tsakanin...

Yadda Za’a Maganci Matsalar Tsaro – Ahmad Lawal ga Gwamnatin Tarayya

0
Yadda Za'a Magance Matsalar Tsaro - Ahmad Lawal ga Gwamnatin Tarayya Dr. Ahmad Lawan ya gabatar da wata mafita ga gwamnatin tarayya don magance lamarin Boko Haram. Shugaban majalisar dattawan da yake rokon gwamnati ya bayyana cewa yanzu ne lokacin da...

El-Rufa’i ya yi Martani Akan Rashin Tsaron Jaharsa

0
El-Rufa'i ya yi Martani Akan Rashin Tsaron Jaharsa Gwamna El-Rufai na jihar Kaduna ya bayyana damuwarsa a kan rashin tsaron da ke addabar jaharsa. A cewarsa, 'yan sandan da yakamata a ce suna yakar 'yan ta'adda suna can suna rike jakunkunan...

Wasu ‘Yan Majalisa da Sanata Sun Fada Dalilin Kin Shigar su APC

0
Wasu 'Yan Majalisa da Sanata Sun Fada Dalilin Kin Shigar su APC David Umahi yace ya tsara barin PDP ne tare da irinsu tsohon SGF, Anyim Pius Anyim. Gwamnan ya ce hakan bai yiwu ba saboda ya je sun yi zama...

Jam’iyyar APC ta Sanar da Ranar Fara Rijista

0
Jam'iyyar APC ta Sanar da Ranar Fara Rijista Jam'iyyar APC mai mulki ta sanar da cewa ta tsayar da ranar 12 ga watan Disamba domin fara rijistar sabbi da sabunta rijistar tsofin mambobinta. Mai Mala Buni, shugaban kwamitin riko na jam'iyyar...

Labarai

Latest News
Hare-Haren Isra'ila kan Hezbollah: Adadin Mutanen da Aka Kashe a LebanonBahrain ta Fuskanci Mafi Munin Hare-HareQatar ta Magantu Kan Yaƙin Amurka da IranFaɗa ya kaure Tsakanin Sojojin Sudan da RSF a kan Iyakar HabashaAn Sauke Shugaban ƙaramar Hukumar Kumbotso Dake Jihar KanoTuhume-Tuhumen da ake yi wa El-RufaiAmurka/Iran: A Shirye Muke mu Karɓi Baƙuncin Tattaunawar Kawo ƙarshen Yaƙin - PakistanGobara: Gwamnatin Sokoto ta Gargaɗi Mata kan Amfani da GasKotun ƙolin Brazil ta Mayar da ɗaurin da ake yi wa Tsohon Shugaban ƙasarBabu Hujja da ke Tabbatar da Cewa Iran na da Makami mai Linzami mai Dogon Zango da zai iya kai wa Turai - BirtaniyaMe Kwankwaso da Obi ke Shirin ƙullawa?Carabao: Me ya Janyo wa Arsenal Rashin Nasara?Trump ya ce ya ɗage kai wa Tashoshin Samar da Lantarkin Iran Hari da Kwana BiyarBabu Shaidar Cewa Iran na Harin Birtaniya - Keir StarmerHezbollah ta kai Hare-hare Fiye da 60 kan Isra’ila