Dalilin Taron Gwamnoni 36
Dalilin Taron Gwamnoni 36
Gwamnonin Jahohi za su yi wani zama a dalilin matsalar rashin tsaro.
Kungiyar NGF za ta zauna ne a Ranar Laraba bayan harin Zabarmari.
Gwamnan Kaduna da babban bankin CBN zasu yi jawabi wajen taron.
Vanguard ta ce gwamnonin...
Gwamnan Benue ya Mika Bukatarsa Gurin Gwamnatin Tarayya
Gwamnan Benue ya Mika Bukatarsa Gurin Gwamnatin Tarayya
Gwamnan jihar Benue ya mika babbar bukata gaban shugaba Muhammadu Buhari.
Gwamna Ortoma ya bukaci shugaban kasa kada ya cire takunkumin hana shigo da shinkafa daga waje.
Ortom ya lissafa abubuwan da aka ribatu...
Adadin Kwanakin da Nake a Jahata – Gwamnan Yobe
Adadin Kwanakin da Nake a Jahata - Gwamnan Yobe
Gwamnan Buni yana rike manyan mukamai biyu a jiharsa da birnin tarayya.
Yayinda ofishinsa na gwamna ke jihar Yobe, na shugabancin jam'iyya na Abuja.
Ya bayyana yadda yake raba zaman da yakeyi tsakanin...
Yadda Za’a Maganci Matsalar Tsaro – Ahmad Lawal ga Gwamnatin Tarayya
Yadda Za'a Magance Matsalar Tsaro - Ahmad Lawal ga Gwamnatin Tarayya
Dr. Ahmad Lawan ya gabatar da wata mafita ga gwamnatin tarayya don magance lamarin Boko Haram.
Shugaban majalisar dattawan da yake rokon gwamnati ya bayyana cewa yanzu ne lokacin da...
El-Rufa’i ya yi Martani Akan Rashin Tsaron Jaharsa
El-Rufa'i ya yi Martani Akan Rashin Tsaron Jaharsa
Gwamna El-Rufai na jihar Kaduna ya bayyana damuwarsa a kan rashin tsaron da ke addabar jaharsa.
A cewarsa, 'yan sandan da yakamata a ce suna yakar 'yan ta'adda suna can suna rike jakunkunan...
Wasu ‘Yan Majalisa da Sanata Sun Fada Dalilin Kin Shigar su APC
Wasu 'Yan Majalisa da Sanata Sun Fada Dalilin Kin Shigar su APC
David Umahi yace ya tsara barin PDP ne tare da irinsu tsohon SGF, Anyim Pius Anyim.
Gwamnan ya ce hakan bai yiwu ba saboda ya je sun yi zama...
Jam’iyyar APC ta Sanar da Ranar Fara Rijista
Jam'iyyar APC ta Sanar da Ranar Fara Rijista
Jam'iyyar APC mai mulki ta sanar da cewa ta tsayar da ranar 12 ga watan Disamba domin fara rijistar sabbi da sabunta rijistar tsofin mambobinta.
Mai Mala Buni, shugaban kwamitin riko na jam'iyyar...
Bukatu 7 da Zulum ya Roko a Gurin Tawagar Buhari
Bukatu 7 da Zulum ya Roko a Gurin Tawagar Buhari
Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum ya shawarci tawagar gwamnatin tarayya da suka kawo masa jaje kan kisan manoma 43.
Zulum ya shawarci gwamnatin tarayya ta yo hayan zaratan sojoji daga kasashen...
Wani Dan Najeriya Zai Samu Matsayi a Fadar Sabon Shugaban Amurka
Wani Dan Najeriya Zai Samu Matsayi a Fadar Sabon Shugaban Amurka
Joe Biden zai tafi da wasu bakakaken fata idan ya hau kan karagar mulki.
Biden zai ba Adewale Adeyemo kujerar karamin Minista a gwamnatinsa.
Cecilia Rouse da Neera Tanden za su...
Buhari ya Tura Tawagarsa Zuwa Borno
Buhari ya Tura Tawagarsa Zuwa Borno
Shugaban kasa Buhari ya aika wata tawaga zuwa Borno a kan kisan gillar da aka yi wa wasu manoma a jihar ta arewa.
Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan, ne ya jagoranci tawagar wacce ta hada...