Home SIYASA Page 31

SIYASA

Abin da Tinubu da Zaɓaɓɓun Yan Majalisar Tarayya Suka Tattauna

0
Abin da Tinubu da Zaɓaɓɓun Yan Majalisar Tarayya Suka Tattauna   Shugaban Najeriya mai jiran gado, Bola Ahmad Tinubu da mataimakinsa Kashim Shettima sun yi wata ganawar sirri da zaɓaɓɓun ƴan majalisar tarayya na Jam'iyyar APC a Abuja, babban birnin ƙasar. Ganarwar...

Duba Kayan Zaɓe: Tawagar Lauyoyin Jam’iyyar LP na Ganawa da Hukumar INEC

0
Duba Kayan Zaɓe: Tawagar Lauyoyin Jam'iyyar LP na Ganawa da Hukumar INEC Tawagar lauyoyin jam'iyyar LP na ganawa da jami'an hukumar zaɓen Najeriya a Abuja babban birnin ƙasar. An ganawar ne a shalkwatar hukumar zaben ƙasar domin fara duba kayyakin da...

INEC Ta Shirya Dage Zaben Gwamnoni da ‘Yan Majalisun Jiha

0
INEC Ta Shirya Dage Zaben Gwamnoni da 'Yan Majalisun Jiha AREWA AGENDA – Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) na shirin dage zabukan gwamnoni da na ‘yan majalisun jihohi da aka shirya daga ranar Asabar mai zuwa zuwa karshen...

Za a Sake Zaɓe a Mazaɓar Ado Doguwa – INEC

0
Za a Sake Zaɓe a Mazaɓar Ado Doguwa - INEC Hukumar zaɓe ta Najeriya, INEC ta ce ba wanda ya yi nasara a zaɓen ranar 25 ga watan Fabarairu na kujerar majalisar wakilai ta tarayya ta mazaɓar Doguwa da Tudunwada...

Zaɓen Gwamnoni: Kotu ta Yarda INEC ta Sake Saita Na’urar BVAS

0
Zaɓen Gwamnoni: Kotu ta Yarda INEC ta Sake Saita Na'urar BVAS Kotun ɗaukaka ƙara a Najeriya ta amince da buƙatar hukumar zaɓe ta ƙasar ta sake saita na’urar tantance masu zaɓe ta BVAS wadda aka yi amfani da ita a...

Jam’iyyar NNPP na Shirin Kitsa Rigima da Lalata Fasalin Zaɓen Gwamnoni da Za’ai –...

0
Jam'iyyar NNPP na Shirin Kitsa Rigima da Lalata Fasalin Zaɓen Gwamnoni da Za'ai - Gwamnatin Kano   Tuni dai jam'iyyu adawa suka fitar da wata sanarwa dake nuni da Gwamnatin Kano na Shirin yin maguɗin zaɓe. Ita kuma Gwamnatin jihar Kanon tace...

Zaben Gwamnoni: Jam’iyyar LP ta Marawa PDP Baya a Jihar Rivers

0
Zaben Gwamnoni: Jam'iyyar LP ta Marawa PDP Baya a Jihar Rivers   Jam’iyyar Labour reshen jihar Rivers da kungiyar gangami ta Obi-dient Movement sun bayyana goyon bayansu ga dan takarar gwamnan PDP a jihar, Sim Fubara a zaben 11 ga watan...

Tinubu ya yi Martani Kan Masu Zanga-Zangar Adawa da Sakamakon Zaɓe

0
Tinubu ya yi Martani Kan Masu Zanga-Zangar Adawa da Sakamakon Zaɓe   Mai magana da yawun sabon zaɓaɓɓen shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya zargi ɗan takarar jam'iyyar adawa kan jagorantar zanga-zangar adawa sakamakon zaɓen shugaban ƙasar da aka gabatar a...

Hukumar INEC ta Cire Sunan Doguwa Daga Jerin Sunayen ‘Yan Majalisar Wakilai

0
Hukumar INEC ta Cire Sunan Doguwa Daga Jerin Sunayen 'Yan Majalisar Wakilai   Hukumar zaɓen Najeriya ta cire sunan shugaban masu rinjaye na majalisar wakilan Najeriya Alhassan Ado Doguwa daga cikin jerin sunayen zaɓaɓɓeun 'yan majalisar wakilan ƙasar da suka yi...

Ƙasashen da Suka Hana Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya Zaman Lafiya – Touadéra

0
Ƙasashen da Suka Hana Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya Zaman Lafiya - Touadéra Shugaban ƙasar Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya Faustin-Archange Touadéra ya zargi ƙasashen yamma da hana ƙasarsa zaman lafiya da gangan, kwanaki kaɗan bayan ganawarsa da shugaban ƙasar Faransa Emmanuel...

Labarai

Latest News
Ɓaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai - Gwamna SuleRashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar FilatoKare Kai Daga 'Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY DanjumaYadda Gobara ta yi ɓarna a KanoJihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3 - Nimet2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci - AtikuDalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje - Alhassan RurumStarlink: Tankiya ta Kaure Tsakanin Musk da Gwamnatin Afrika ta KuduHukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Peru da MatarsaHukumar EFCC ta Fara Gudanar da Bincike Kan Dandalin CBEXGwamna Mutfwang ya Sanar da Haramta Kiwo da Daddare a Fadin Jihar FilatoAdadin Megawatt na Wutar Lantarki da Najeriya ta rage bai wa NijarMaganar Inganta Sinadarin Uranium Batu ne na Gaske - IranAn Sace Motar Ofishin Mai ba Shugaban ƙasa Shawara Kan Tsaro, Nuhu Ribadu a AbujaJigon APC ya Mutu a Hannun yan Bindiga