Kungiyar Kwadagon Tunusia ta yi Kira ga ‘Yan Kasar da su Tsunduma Yajin Aiki...
Kungiyar Kwadagon Tunusia ta yi Kira ga 'Yan Kasar da su Tsunduma Yajin Aiki Domin Kalubalantar Shugaban ƙasar
A wani mataki na karuwar kalubale ga shugaban Tunisia, Kais Saied, ma'aikatan gwamnati za su tsunduma yajin aiki a daukacin kasar.
Kungiyar kwadagon...
Ina Iya Zama Shugaban Majalisar Dattawa Nan Gaba – Bashir Machina
Ina Iya Zama Shugaban Majalisar Dattawa Nan Gaba - Bashir Machina
Ɗan takarar Sanata a Yobe ta Arewa karkashin jam'iyyar APC, Bashir Sheriff Machina, ya ce yana iya zama shugaban majalisar dattawa nan gaba.
A wata hira da jaridar Najeriya ta...
Wanda Atiku ya Zaba a Matsayin Mataimaki a Zaben 2023
Wanda Atiku ya Zaba a Matsayin Mataimaki a Zaben 2023
Bayan dogon lokaci ana kace nace, wasu bayanai sun tabbatar da cewa Atiku Abubakar ya zaɓi wanda ya ke so ya zama abokin takararsa.
Jam'iyyar PDP ta tsinci kanta cikin ƙaƙanikayi...
Sabuwar Rigima ta Kunno Kai a APC ta Reshen Katsina Kan Zaben ‘Dan Takarar...
Sabuwar Rigima ta Kunno Kai a APC ta Reshen Katsina Kan Zaben 'Dan Takarar Gwamna na 2023
Mutanen Mustapha Muhammad Inuwa ba su gamsu da zaben ‘dan takarar Gwamnan Katsina ba.
Da alama ‘yan bangaren tsohon Sakataren gwamnatin jihar za su...
Gwamna Zulum ya Gabatar wa Majalisar Dokokin Borno Sunayen Mutane 20 da Zai Naɗa...
Gwamna Zulum ya Gabatar wa Majalisar Dokokin Borno Sunayen Mutane 20 da Zai Naɗa Sabbin Kwamishinoni
Gwamnan Babagana Umaru Zulum ya gabatar wa majalisar dokokin Borno sunayen mutum 20 da zai naɗa kwamishinoni.
Zulum ya sallami mambobin kwamitin zartarwan jihar ne...
Sanata Orji Kalu ya yi Magana Kan Musulmi da Musulmi a Matsayin Shugaban Kasa...
Sanata Orji Kalu ya yi Magana Kan Musulmi da Musulmi a Matsayin Shugaban Kasa da Mataimakinsa a Jam'iyyar APC
Tsohon gwamnan jihar Abia, Orji Kalu ya tofa albarkacin bakinsa kan tsarin da APC ta ke so ta bi na tsayar...
Rahotannin da Ake Yadawa a Kafafen Yada Labarai na Cewa PDP ta Zabi Wike...
Rahotannin da Ake Yadawa a Kafafen Yada Labarai na Cewa PDP ta Zabi Wike Kawai Jita-Jita ne - Debo Ologunagba
A dai dai lokacin da ‘yan Najeriya ke jiran a bayyana gwamnan Rivers, Nyesom Wike a matsayin mataimakin Atiku Abubakar,...
Ranar da PDP za ta Tantance Wanda Zai Tsaya Takarar Mataimakin Shugaban ƙasa
Ranar da PDP za ta Tantance Wanda Zai Tsaya Takarar Mataimakin Shugaban ƙasa
A gobe Alhamis ake sa ran babbar jam'iyyar adawa ta PDP a Najeriya za ta tantance waɗanda ake tunanin a cikinsu za a zaɓi mutum guda ya...
Shugaba Buhari ya Shiga Ganawar Sirri da Gwamnoni 7 a Fadarsa
Shugaba Buhari ya Shiga Ganawar Sirri da Gwamnoni 7 a Fadarsa
Yayin da jam'iyya mai mulki ke cigaba da faɗi tashin zakulo mataimakin shugaban ƙasa, gwamnonin sun dira fadar Buhari.
Yanzu haka shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya shiga ganawar sirri da...
CPC da Suka Narke a APC su na so Mataimakin Tinubu ya Fito Daga...
CPC da Suka Narke a APC su na so Mataimakin Tinubu ya Fito Daga Tsaginsu
Akwai rabuwar kai tsakanin jagororin APC a kan wanda zai yi takarar mataimakin shugaban kasa.
Bangaren jam’iyyar CPC da suka narke a APC su na so...






















