Sanata Orji Kalu ya yi Magana Kan Musulmi da Musulmi a Matsayin Shugaban Kasa...
Sanata Orji Kalu ya yi Magana Kan Musulmi da Musulmi a Matsayin Shugaban Kasa da Mataimakinsa a Jam'iyyar APC
Tsohon gwamnan jihar Abia, Orji Kalu ya tofa albarkacin bakinsa kan tsarin da APC ta ke so ta bi na tsayar...
Rahotannin da Ake Yadawa a Kafafen Yada Labarai na Cewa PDP ta Zabi Wike...
Rahotannin da Ake Yadawa a Kafafen Yada Labarai na Cewa PDP ta Zabi Wike Kawai Jita-Jita ne - Debo Ologunagba
A dai dai lokacin da ‘yan Najeriya ke jiran a bayyana gwamnan Rivers, Nyesom Wike a matsayin mataimakin Atiku Abubakar,...
Ranar da PDP za ta Tantance Wanda Zai Tsaya Takarar Mataimakin Shugaban ƙasa
Ranar da PDP za ta Tantance Wanda Zai Tsaya Takarar Mataimakin Shugaban ƙasa
A gobe Alhamis ake sa ran babbar jam'iyyar adawa ta PDP a Najeriya za ta tantance waɗanda ake tunanin a cikinsu za a zaɓi mutum guda ya...
Shugaba Buhari ya Shiga Ganawar Sirri da Gwamnoni 7 a Fadarsa
Shugaba Buhari ya Shiga Ganawar Sirri da Gwamnoni 7 a Fadarsa
Yayin da jam'iyya mai mulki ke cigaba da faɗi tashin zakulo mataimakin shugaban ƙasa, gwamnonin sun dira fadar Buhari.
Yanzu haka shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya shiga ganawar sirri da...
CPC da Suka Narke a APC su na so Mataimakin Tinubu ya Fito Daga...
CPC da Suka Narke a APC su na so Mataimakin Tinubu ya Fito Daga Tsaginsu
Akwai rabuwar kai tsakanin jagororin APC a kan wanda zai yi takarar mataimakin shugaban kasa.
Bangaren jam’iyyar CPC da suka narke a APC su na so...
Mabobin APC a Jihar Yobe Suna Barazanar Maka Jam’iyyar a Kotu
Mabobin APC a Jihar Yobe Suna Barazanar Maka Jam'iyyar a Kotu
Wasu fusatattun mabobin jam'iyyar APC a jihar Yobe suna barazanar maka jam'iyyar a kotu kan zaben fidda gwani.
A cewarsu, kujerun majalisar tarayya 2 da na majalisar jiha 5 ne...
Zan Iya Magance Matsalar Tsaro da Najeriya ke Fuskanta a Halin Yanzu – Kwankwaso
Zan Iya Magance Matsalar Tsaro da Najeriya ke Fuskanta a Halin Yanzu - Kwankwaso
Tsohon gwamnan Kano, kuma dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar NNPP mai kwandon kayan dadi ya bayyana manufarsa.
Kwankwaso ya bayyana cewa, shi ne zai iya magance...
Taron Commonwealth 2022: Shugaba Buhari Zai Jagoranci Najeriya Zuwa Rwanda
Taron Commonwealth 2022: Shugaba Buhari Zai Jagoranci Najeriya Zuwa Rwanda
Jirgin shugaban kasa Muhammadu Buhari zai daga zuwa kasar Rwanda domin halartan taron shugabannin kungiyar Commonwealth na 2022.
Shugaba Buhari zai jagoranci tawagar Najeriya zuwa wannan babban taron ne a cikin...
Jiga-Jigan APC da Suka Sauya Sheka Zuwa PDP a Jihar Kebbi
Jiga-Jigan APC da Suka Sauya Sheka Zuwa PDP a Jihar Kebbi
A halin da ake ciki a yanzu, jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na rasa karfinta a jihar Kebbi yayin da Peoples Democratic Party (PDP) ke kara karfi bayan wasu...
Ganduje ne Yafi Cancanta ya Zama Abokin Tafiyar Tinubu – Hadimin Ganduje
Ganduje ne Yafi Cancanta ya Zama Abokin Tafiyar Tinubu - Hadimin Ganduje
Ana tsaka da neman ganin an zabi wanda zai zama abokin tafiyar Bola Tinubu a matsayin mai rike da tutar jam'iyyar APC a zaben 2023, hadimin gwamnan jihar...





















